Yan bindiga
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nuna bakin ciki da takaicinsa a kan mummunan hari da wasu yan bindiga suka kai wa kungiyar yan sa-kai a jejin jihar Katsina.
Wani matashi ya shiga hannu yayin da aka gano yana daukar kayayyakin abinci yana kai wa 'yan bindiga a wani dajin jihar Neja. 'Yan sanda sun bayyana yadda kaya.
An hallaka wani alkali yayin da yake yanke hukunci a jihar Imo, Kungiyar lauyoyin Najeriya sun ce hakan ba daidai bane, kuma za su dauki matakin da ya dace.
Wasu yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun bude wa tawagar dan takarar gwamna na jam'iyyar All Progressives Grand Alliance a jihar Ebonyi,Bernard Odo wuta
Wasu yan dadi bindiga sun hallaka alkali kotu ranar Alhamis a jihar Imo ana tsaka da zama kuma suka wuce babu wanda ya san ko su wanene ballanata a kama su.
A labarin da muke samu daga majiya, shugaban 'yan bindiga ya ce tuni ya samu buhunnan kudi kuma har ya siyo makamai dasu. Ya ce talaka ne mai shaan wahala.
A labarin da muke samu, wasu tsagerun 'yan bindiga sun yi awon gaab da wata mata da aka ce kwamishina ce a jihar Cross River a jiya Laraba. An bayyana yadda.
Wasu mahara sun bude wa motar DPO na caji Ofis din yan sanda, Naka a ƙaramar hukumar Gwer ta yamma, jihar Benuwai wuta kuma hakan ya yi ajalinsa ranar Talata.
Wani kasurgumin dan bindiga ya gamu da rokon mahaifiyarsa kan ya taimaka ya saki daliban da ya sace a jihar Kebbi. Ya amsa, amma ya nemi a bashi kudade da yawa.
Yan bindiga
Samu kari