Yan bindiga
Labarin da muke samu ya ce, sojoji sun ceto wasu mutanen da 'yan bindiga suka sace suka tafi dasu. An hallaka 'yan bindiga uku nan take yayin kwanton bauna.
A wani labari mai dauke da jimami, wasu 'yan bindiga sun sace amare guda biyu a jihar Neja, sun kuma yi awon gaba da wasu mutane 47 yayin da suka kai hari.
Wasu tsagerun yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun fille kan Chris Ohizu, shugaban karamar hukumar Ideato ta arewa a jihar Imo bayan sun karbi miliyan 6.
Wasu miyagun ‘yan bindiga sun kai farmaki wani yankin karamar hukumar Tafawa Balewa a jihar Bauchi.‘Yan bindiga sun halaka rayuka biyar sannan sun sace mutum 1.
Wasu tsagerun yan bindiga da ba'a san ko suwaye ba sun sace matashin dan baƴtar ƙasa da wasu mazauna 5 yayin da suka kai kazamin hari jihar Enugu jiya Asabar.
An samu tsaiko a wata jihar Kudu yayin da wasu 'yan bindiga suka farmaki mambobin jam'iyyar APC a lokacin da suke tsaka da gudanar da taron jam'iyyar a jihar.
Jami'an hukumar yan sandan Najeriya sun sanar da nasarar ceto dalibai biyu cikin daliban makarantar firamaren da yan bindiga sukayi garkuwa da su a garin Doma.
Wasu yan ta'adda sun halaka kansila mai wakiltar mazabar Allawa a karamar hukumar Shiroro a jihar Neja, Yakubu Saleh. Maharan sun tare kansilar ne da abokinsa.
Yanzu muke samun mummunan labarin yadda wasu tsagerun 'yan bindiga suka sace daliban makarantar firamaren gwamnati a wata jihar Arewa, jihar Nasarawa a Arewa.
Yan bindiga
Samu kari