Jos
Sarkin Kano na 16, Alhaji Muhammadu Sanusi II ya bayyana cewa am bar Arewa a baya a fannin ci gaba, ya ce idan aka raba Najeriya yankin na tsaka mai wuya.
Mai Martaba Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya kai ziyara ta musamman a jihar Plateau inda ya gana da Gwamna Caleb Mutfwang bayan kai ziyara gidan marayu.
Sojojin Najeriya sun cafke rikakken dan bindiga mai garkuwa da mutane da yake raba makamai a jihohin Filato, Kaduna da Zamfara a yankin Bassa na Filato.
Rahoto ya nuna cewa majalisar tarayya ta amince da kudurin da aka gabatar gabanta na kafa jami'ar ma'adanai ta tarayya a garin Jos, babban birnin jihar Filato.
Yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kashe wani dattijo mai shekaru 85 bayan karɓar kudin fansa. Dattijon na da matsayin sarauta a Bokkos a jihar Filato.
Gwamnonin jam'iyyar PDP sun taru a jihar Plateau domin nemo hanyoyin kawo hadin kai da zaman lafiya a jam'iyyar tare da dawo da martabarta a idon yan Najeriya.
Wata gobara da ta tashi a daren ranar Lahadi ta lakume dukiyar miliyoyin Naira a kasuwar Laranto da ke Jos ta Arewa, jihar Filato. 'Yan kasuwa sun koka.
Kungiyar YIAVHA ta kawo karshen rikicin Fulani da Berom a jihar Filato bayan shafe shekaru 35. Fulani da Berom sun yi noma tare kuma sun girbe amfanin gona.
Kamfanin ya dauki matakin bayan matsalolin rashin hasken wuta a shiyyar da ya jawo asarar akalla N1.5bn a kwanakin nan, kuma har yanzu wasu bangarorin na cikin duhu.
Jos
Samu kari