Jihar Enugu
Wasu yan bindiga sun sake kai hari ofishin hukumar zaɓe INEC a jihar Enugu ranar Lahadi da daddare, sun banka wuta a ofishin, amma an samu nasarar kashe wutar.
Wasu yan bindiga da ba'a gane ko suwa ye ba sun kai hari hedkwatar hukumar zaɓe dake jihar Enugu, inda suka ƙona motocin Hilux shiga tare da ƙoƙarin ƙona ginin.
Wasu mazauna Enugu sun fita tituna da lungunan jihar inda suke zanga-zanga kan batan dabon da Ejike Mbaka, daraktan Adoration Ministry Enugu Nigeria (AMEN)yayi.
Wasu yan bindiga da ba a san ko su waye ba sun kai hari wani ofishin yan sanda a Adani, karamar hukumar Uzo-Uwani na jihar Enugu a ranar Laraba, 21 ga Afrilu.
Rahotanni daga jaridar The Nation sun nuna cewa ababen hawa da fasinjoji dake kan babbar hanyar Enugu zuwa Abakaliki sun tsaya sakamakon harbe-harbe dake tashi.
Mista Matthias Ekweremadu, kwamishinan sufuri na jihar Enugu ya riga mu gidan gaskiya. Ekweremadu ya rasu ne a ranar Alhamis bayan ya yanke jiki ya fadi yayin g
Wani kasurgumin mai maganin gargajiya, Simon Odo, wanda akafi sani da Sarkin shaidanu yana kallon duniya a tafin hannunsa. Mutumin mazaunin anguwar Aji ne.
Mun ji labari Jam’iyyar APC ta fara kokarin janye Gwamnoni da ‘Yan Majalisar PDP a Kudu. APC ta na zawarcin wasu manyan Jagororin Jam’iyyar PDP a Kasar Ibo.
Ana zargin Ogulanna da rarraba kwangila ba bisa ka'ida ba, barin aiki ba tare da izini ba, fitsara da rashin kunya, alfarma, aiki da kuɗi ta hanyar da basu dace
Jihar Enugu
Samu kari