Jihar Enugu
A cikin watanni shida na farkon shekarar 2022 yan Najeriya sun siya lemun kwalba da giya wanda kudinsu ya kai Naira biliyan 599.11. Hakan na nuna cewa an samu
Rundunar yan sandan jihar Enugu sun damke wasu manyan ‘yan ta’adda hudu da aka dade ana nema. An kama su da miyagun makamai da suka hada da bindigu da harsasai.
wasu mahara da ba'a san ko suwaye ba, sun kai hari kan wasu masallata a yau juma'a, yayin da suke gudanar da ibada sallar juma'a wacce ake gudanar duk sati
Yadda wani mai sai da maganin gargajiya da kuma yake bada maganin Bindga ya kashe wani mai wanda yaje neman magani a wajen sa. Jami’an yan sanda sun damkeshi.
Wasu jama'ar unguwar Imama sun damke wani makiyayi da sukawa zargin kashe dan'uwansa Fulani tare da jefa gawarsa cikin buhun da kuma kwashe masa dabbobinsa.
Yan bindiga sun farmaki jami'an rundunar yan sandan Najeriya a ranar Asabar, 19 ga watan Nuwamba yayin da suke tsaka da aiki a jihar Enugu, sun sheke jami'ai 3.
Yan bindiga sun halaka Gab Onuzulike, tsohon kwamishina a jihar Enugu da dan uwansa da wasu mutane biyu a ranar Juma'a 18 ga watan Nuwamba bayan tare su a hanya
Rundunar yan sandan jihar Enugu ta kama wata budurwa yar shekara 18 da mahaifiyarta a Olocha-Adogba a Agwu, karamar hukumar Awgu kan kisar jinjiri da ta haifa.
Wata babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da zaben fidda dan takarar gwamna na jam’iyyar LP jihar Enugu, ta yi umurnin sake sabon zabe cikin kwanaki 14.
Jihar Enugu
Samu kari