Jihar Enugu
Yadda wani mai sai da maganin gargajiya da kuma yake bada maganin Bindga ya kashe wani mai wanda yaje neman magani a wajen sa. Jami’an yan sanda sun damkeshi.
Wasu jama'ar unguwar Imama sun damke wani makiyayi da sukawa zargin kashe dan'uwansa Fulani tare da jefa gawarsa cikin buhun da kuma kwashe masa dabbobinsa.
Yan bindiga sun farmaki jami'an rundunar yan sandan Najeriya a ranar Asabar, 19 ga watan Nuwamba yayin da suke tsaka da aiki a jihar Enugu, sun sheke jami'ai 3.
Yan bindiga sun halaka Gab Onuzulike, tsohon kwamishina a jihar Enugu da dan uwansa da wasu mutane biyu a ranar Juma'a 18 ga watan Nuwamba bayan tare su a hanya
Rundunar yan sandan jihar Enugu ta kama wata budurwa yar shekara 18 da mahaifiyarta a Olocha-Adogba a Agwu, karamar hukumar Awgu kan kisar jinjiri da ta haifa.
Wata babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da zaben fidda dan takarar gwamna na jam’iyyar LP jihar Enugu, ta yi umurnin sake sabon zabe cikin kwanaki 14.
Yanzu muke samun mummunan labarin rasuwar Pharm. Ejikeme Omeje, dan takarar majalisar wakilai ta kasa a karkashin inuwa jam'iyyar APC mai mulkin kasar nan.
Sunday Remijius, wanda yanzu ya koma Abubakar, ya fito daga karamar hukumar Udenu ta jihar Enugu, kudu maso gabashin Najeriya. A wannan hira da yayi da DailyTru
Wasu matasa sun shiga hannun dakarun yan sanda bisa zargin cin mutuncin wata mata a jihar Enugu, an tattaro cewa sun lakaɗa mata duka bayan cire mata kaya.
Jihar Enugu
Samu kari