Zaben Shugaban kasan Najeriya
Dauda Adamu Rarara ya ce mutum 2 su ka fi shi taimakon Bola Tinubu a zaben 2023, kuma ba kowa ba ne illa Aminu Bello Masari da Abdullahi Umar Ganduje.
Alkalin Alkalai, Olukayode Ariwoola, ya amince a haska shari'ar kotun kolin Najeriya kan kallubalantar zaben Shugaba Tinubu da jam'iyyun adawa ke kallubalanta.
Shugaban ƙasa, Ahaji Muhammadu Buhari, ya ce hukuncin da Ƙoli ta yanke abin farin ciki ne gare shi da sauran yan Najeriya, ya ce lokaci ya yi da mutane zasu dara.
Mai sharhi kan harkokin jama’a, Reno Omokri ya bayyana cewa dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar LP, Peter Obi ba zai taba zama shugaban kasar Najeriya ba.
Atiku Abubakar da Peter Obi sun sake kunya a kotu. Za a ji hanyar da Alkalai kotun koli su ka bi aka yi raga-raga da dalilan da PDP da APC ke takama da su.
A ranar Alhamis, 26 ga watan Oktoba, kotun koli ta tabbatar da nasarar Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a matsayin wanda ya lashe zaben shugaban kasa na 2023.
An fitar da sunayen Alkalan da za su yi hukunci a kotun koli. Atiku Abubakar, Peter Obi da Chichi Ojei ba su gamsa da hukuncin shari’ar kotun zabe ba.
Bola Tinubu, Atiku Abubakar da Peter Obi za su san makomarsu a Kotun Koli nan da sa'a 24. Alhamis Kotun Koli za ta yanke hukuncin karar zaben Shugaban kasa.
Magoya bayan Bola Tinubu za su yi murna da hukuncin da aka yi. Kotun mazaba a Amurka ba ta yarda ta tursasawa jami’an gwamnati fitar da bayanai game da Tinubu ba
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari