Zaben Shugaban kasan Najeriya
Jam'iyyar LP da Peter Obi ke jagoranta da fara shirin karfafa shugabanci a jihohin Najeriya 36. A ranar Juma'a LP za ta kaddamar da shugabanni a jihohi.
Kusa a APC reshen Kano ya caccaki gwamnatin Bola Tinubu. Ya zargi gwamnatin tarayya na jefa jama'a a cikin masifa. AbdulMajeed Danbilki Kwamanda ne ya fadi haka.
Kungiyar matasan Arewa ta bayyana cewa har yanzu yankin na matakin tattaunawa kan sake zaɓen shugaban ƙasa, Bola Tinubu a 2027 ko juya masa baya.
Tsohon shugaban Najeriya, Olusegun Obasanjo ya bayyana takaicin yadda aka rika yada labarin cewa ya riga mu gidan gaskiya, alhali ya na nan da ransa.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya jinjinawa Atiku Atiku kan irin gudunmawar da ya bayar wajen ci gaban dimokuradiyyar Najeriya. Atiku ya cika shekaru 78 a duniya.
Tsohon hadimin shugaban kasa, Doyin Okupe, ya bayyana cewa shugabancin Najeriya ba zai koma yankin Arewa ba a zaben 2027, inda ya ce akwai boyayyiyar yarjejeniya.
Mawallafin mujallaar Ovation kuma tsohon dan takarar a PDP, Dele Momodu ya fallasa yadda su ka rika ba wakilan jam’iyya Daloli gabanin zaben cikin gida a 2022.
Edwin Clark ya zargi shugaba Muhammadu Buhari da tsige alkalin alkalai domin samun damar yin maguɗin zaɓe a shekarar 2019. Clark ya ce abin kunya ne hakan.
Yan majalisa da su ka bijiro da kudurin kara shekarun mulkin shugaban kasa, gwamnaoni da shugabannin kananan hukumomi sun kafe kan bukatarsu na kara wa'adi.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari