Zaben Shugaban kasan Najeriya
Duk da ya na da takardun da ake bukata kafin ya gina gidansa, amma duk da haka bai kubuta ba, Uche Rochas ya ce ana so a rusa gidansa a jihar legas.
An ba Atiku Abubakar ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), shawara guda biyu kan abin da zai yi bayan rashin nasara a kotun koli.
Sakataren yada labaran APC ya zargi Peter Obi da gadarar jin ya dace da mulki. Bayan doke shi a zaben shugaban kasa da kotu, APC ta caccaki 'dan siyasar.
Wata kungiya, New Nigeria Diaspora Movement (CNNDM) ta bukaci Shugaba Tinubu ya yi murabus. Kungiyar ta fadi hakan bayan da kotun koli ta tabbatar da nasarar Tinubu.
Tsohon gwamnan jihar Anambra kuma ɗan takarar shugaban ƙasa na LP a zaɓen 2023, Peter Obi, ya ce yana nan zai sake fitowa neman kujera lamba ɗaya a Najeriya.
Tun yana gwamnan jihar Legas, aka saba ganin Shugaba Tinubu da huluna masu dauke da tambari iri daya. Wannan karon, Sarkin Yarbawa ya bayyana ma'anar wannan tambari.
Sarkin Legas, Oba Akiolu, ya bukaci Shugaba Tinubu, Atiku Abubakar da Peter Obi da su hada kai domin kawo ci gaba a Najeriya. Sarkin, ya ce akwai bukatar ajiye adawa
Da ya ke martani kan kudaden da aka ware don sayen motocin alfarma da jirgin ruwa ga Tinubu da fadar shugaban kasa, Adebayo ya ce 'yan Nigeria su yi kuka da kansu.
Lauyoyi sun fito da kuskuren da Kotu ta yi wajen rusa nasarar Abba Gida Gida. Hukuncin da aka zartar a shari’ar zaben shugaban kasa zai raba gardama a jihar Kano.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari