Zaben Shugaban kasan Najeriya
Da ya ke magana a dandalin Twitter a jiya, Festus Keyamo ya ce Atiku Abubakar ba zai iya sa kotun koli ta tsige Mai girma shugaban Najeriya, Bola Tinubu a gabas ba.
Wasu ‘Yan majalisa fiye da 100 sun tsoma baki kan lamarin Bola Tinubu v Atiku Abubakar. Sanata Basheer Lado a jawabinsa, ya ce su na ankare da halin da ake ciki.
Atiku Abubakar ya hurowa Bola Tinubu wuta, lauya mai kare shugaban a kan batun ‘Afolabi’ da ake zargin ya fito a takardarsa ta gama sakandare ko hidimar kasa (NYSC).
Atiku Abubakar ya fadi abin da bai taba fada ba, ya ce ACP na zuwa, sai aka karbe duka lasisin kamfanoninsa, ya ce ‘yan APC sun rabawa junansu kasuwancinsa.
Tsohon Ministan sufuri ya yaudari APC, ya hada-kai da Atiku Abubakar a zaben 2023. Magoya baya da wasu jagororin APC a Ribas sun zargi Rotimi Amaechi da zagon-kasa
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya ce bai fara fadan shari'a da shugaban ƙasa Tinubu domin ya daina ba, sai Kotu ta yi hukunci.
Watakila za a tunbuke Bola Tinubu a kotu, amma a yafe masa laifinsa idan ya hau mulki. Tun 1999 aka fara bankado zargin da ake yi wa Bola Tinubu da ya nemi gwamna.
Babu mamaki a yau Alhamis, jama'a su samu karin bayani a kan Bola Tinubu. Bayan kwanaki kusan uku ana surutu kan takardun Bola Tinubu, Atiku Abubakar zai yi jawabi.
Jami’ar CSU ba su da masaniya a kan satifiket din da Bola Tinubu ya kai wa INEC, idan aka samu shugaban kasa da laifin da ake zarginsa, za a iya tunbuke shi.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari