Zaben Shugaban kasan Najeriya
Masu ruwa da tsaki a APC a jihar Benue sun ce hadin kansu zai jawo gagarumar nasara ga Bola Tinubu a 2027 a yankin Arewa ta Tsakiya da jihar Benue baki daya.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya ce bai fara tunanin neman shugabancin Najeriya ba a yanzu, hankalinsa na kan sauke nauyin al'ummar jihar suka ɗora masa.
Kungiyar APC, Arewa ta Tsakiya ta goyi bayan Tinubu ya yi tazarce a 2027, tana jaddada amfanin mulkinsa, duk da rashin goyon bayan ACF da AYCF da wannan kuduri.
Kungiyar ƴan APC a Arewa ta tsakiya ta bayyana cewa za ta marawa Bola Ahmed Tibubu baya a babban zaɓen 2027 mai zuwa, ta ce ta gamsu da salon mulkinsa.
Tsohon shugaban APC, Salihu Lukman ya bukaci Obasanjo, Buhari, Gowon, IBB, Jonathan, Abdussalam Abubakar su taru su kifar da Tinubu a zaben 2027.
Kotun koli a ranar Litinin, 16 ga watan Disamba 2024, ta yi watsi da karar Ambrose Owuru na neman tsige Bola Ahmed Tinubu daga kujerar shugaban Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau, ya yi magana kan zabin da 'yan Najeriya ya kamata su yi a zaben shugaban kasa na shekarar 2027 da ke tafe.
Hukumar INEC ta fitar da sababbin tsare tsare ga masu zabe ta yadda za a iya kada kuri'a ko ba katin PVC da kuma ba masu aikin zabe damar kada kuri'a.
Masanin siyasa, Farfesa Adele Jinadu ya zargi 'yan siyasa da fara shirin murde zaben 2027. Ya ce fara nada 'yan siyasa a INEC alama ce ta cewa za a yi magudi.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari