Zaben Shugaban kasan Najeriya
Na kusa da Goodluck Jonathan ya fadi wanda zai hana PDP lashe zabe a 2027. Reno Omokri ya ce idan Peter Obi bai tsaya takara ba, Atiku Abubakar zai iya nasara.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta yi magana kan yiwuwar kwace mulkin kasar nan daga hannun jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a zaben 2027.
Wasu 'yan adawa sun fara amsa kiran Atiku Abubakar na hada-kai domin a karbe mulki. Watakila ayi taron dangi da nufin ganin bayan Bola Tinubu a zaben 2027.
Shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa, Femi Gbajabiamila ya fadi yadda aminan Bola Tinubu su kayi sanadiyyar zamansa Shugaban kasa bayan lashe zaben 2023.
Daniel Bwala, kakakin rushashiyar kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa na Atiku Abubakar ya ce tsohon mataimakin shugaban kasar zai sake takara a 2027.
Deji Adeyanju, wani mai rajin kare hakkin dan Adam, ya shawarci Atiku Abubakar da ya hakura da yin takarar shugaban kasa a 2027. Ya ce Atiku na da girman kai.
Daniel Bwala, jigon PDP ya ce dole sai jam'iyyun adawa sun hada kai za su iya kwace mulki a hannun Shugaba Tinubu, akasin hakan zai sa ya yi tazarce a 2027.
Atiku Abubakar ya bukaci Bola Ahmed Tinubu ya magance matsalar rashin tsaro da ake fama da ita, ya ce dole a san yadda za a kama wadanda su ka kashe mutane a Filato
Sanata Ahmed Sani Yeriman-Bakura ya yi magana a kan yadda ya yafe takararsa a zaben 2007 saboda Janar Muhammadu Buhari mai ritaya ya zama ‘dan takara a ANPP.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari