Zaben Shugaban kasan Najeriya
Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo ya bayyana cewa duk da bai kai ga yanke shawara ba amma yana da kwarewa da cancantar zama shugaban kasa a Najeriya.
Dan gwamnan Bauchi, Injiniya Bala Mohammed ya yi zargin cewa Atiku Abubakar da yi wa mahaifinsa bakin cikin zama gwamnan jihar a zaben 2023 da ya gabata.
Shugaban hukumar INEC, Mahmood Yakubu ya bayar da tabbacin cewa wa'adinsa a matsayin shugaban hukumar zaben ya zo karshe, kuma zai ajiye aiki a karshen shekara.
Prince Adebayo ya ce Tinubu yana aikata abubuwan da za su jawo jam'iyyar APC ta fadi zaben 2027, inda ya ce yana da yakinin SDP ce al'umma za su zaba.
Shugaban kungiyar matasan Arewa (ACY), Hon. Abubakar Aliyu, ya bayyana cewa sun shirya marawa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu baya a babban zaben 2027.
Wani matashi, Ibrahim Modibbo ya ce Tinubu bai ci jiharsa ba a 2023, Arewa ta taimaka masa, amma yanzu tana shan wahala. Ya nemi Arewa da Kudu so kada Tinubu a 2027.
Yayin da ƴan adawa ke shirye shiryen haɗewa domin kayar da Bola Tinubu, wata kungiyar siyasa ta nemi hukumar zaɓe INEC ta yi mata rijistar zama jam'iyyar siyasa.
Wasu daga cikin jagoroi a jam'iyyar PDP sun bayyana shirinsu na shiga hadakar da za ta taimaka wajen korar Bola Tinubu daga shugabancin Najeriya.
Shugaban NNPP na jihar Ondo, Peter Olagookun ya bukaci Atiku Abubakar da sauran ƴan adawa su marawa Rabiu Musa Kwankwaso baya a zaɓen 2027 mai zuwa.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari