Zaben Shugaban kasan Najeriya
Hakeem Baba-Ahmed ya bukaci Atiku Abubakar da Shugaba Tinubu da su hakura da takara a 2027, su ba matasa dama su kawo sababbin dabaru don kawo babban ci gaba a kasa.
Tsohon ɗan takarar shugaban kasa kuma shahararren ɗan jarida, Dele Momodu ya ce ɗan Arewa ne kaɗai zai iya karaa da Bola Tinubu kuma ya yi nasara a 2027.
Kotun daukaka kara ta tabbatar da hukuncin da aka yanke wa Farfesa Peter Ogban kan magudin zabe da ya yi don Godswill Akpabio bisa canja sakamako.
Sanata Abba Moro ya ce PDP za ta iya cin zaben 2023 da ba a zabi Ifeanyi Okowa ba a matsayin mataimaki ba, wanda ya gaza kawo jiharsa ballantana yankin da ya fito.
Tsohon mai magana da yawun bakin dan takarar shugaban kasa na LP, Kenneth Okonkwo ya tabo batun zaben shugaban kasa na shekarar 2027 da ake tunkara.
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual, Primate Elijah Babatunde Ayodele, ya yi hasashen wanda zai gaji kujerar Shugaba Bola Tinubu ta shugaban kasa.
Dr. Jibril Mustapha ya bukaci Jonathan da ya tsaya takarar shugaban kasa a 2027, yana mai cewa Najeriya na bukatar shugaba mai kishin kasa da hadin kai.
Masanin siyasa kuma mai sharhi kan harkokin jama'a, Majeed Dahiru, ya tabo batun zaben 2027. Ya fadi rawar da El-Rufai zai taka wajen kawar da Bola Tinubu.
Shugaban PDP, Umar Damagum ta bayyana cewa 'yan Najeriya ne ke rike da ikon zaben wanda zai ci gaba da jagorancinsu a babban zaben 2027 mai karato wa.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari