Zaben Shugaban kasan Najeriya
Dele Momodu ya jaddada cewa sai jam'iyyun adawa sun haɗa kai za su iya kayar da Tinubu a 2027, saboda APC na ƙoƙarin raunana PDP da rikicin cikin gida.
Jiga-jigan PDP sun bukaci a bai wa Kudu tikitin shugaban kasa a 2027, tare da tabbatar da Anyanwu a matsayin sakataren jam'iyyar. Sun ce kin yin hakan matsala ne.
A labarin nan, za a ji cewa dattawan Arewa sun yi yanzu lokaci ne na magance matsalolin Najeriya ba yiwa Bola Tinubu kamfe kan zaben 2027 mai zuwa ba.
A labarin nan, za a ji cewa Cif Martin Onovo ya ce babu wata jam'iyya guda daya da za ta iya karshen gwamnatin Bola Ahmed Tinubu a babban zabe mai zuwa.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Ali Ndume ya bayyana cewa bai dace a rika maganar sake goyon bayan Bola Tinubu ya sake neman takarar shugaban kasa a zaben 2027.
Gamayyar ƙungiyoyin matasan Arewa ta Tsakiya sun bayyana Dr. Gbenga Olawepo-Hashim a matsayin ɗan takarar shugaban kasar da za su marawa baya a 2027.
Wani sanannen ɗattijon kasa daga Arewa, Alhaji Dabo Sambo ya bayyana cewa ba abin da ya fi ci wa ƴan Najeriya tuwo a kwarya kamar matsalar tsaro, ya gargaɗi Tinubu.
A wannan labarin, za a ji cewa tsohon dan takarar shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce kishin talakawa ne babban dalilinsa na fafutukar sauyin gwamnati a Najeriya.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya bukaci 'yan Arewa da su marawa shugaban kasa, Bola Tinubu baya a zaben 2027. Ya ce hakan shi ne adalci.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari