Zaben Najeriya
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual Church, Primate Babatunde Elijah Ayodele ya yi magana kan yiwuwar samun dan kabilar Igbo a matsayin shugaban kasa.
Rahotannin da muke samu yanzu na yin nuni da cewa Kotun Daukaka Kara da ke Abuja ta kori kakakin majalisar dokokin jihar Bauchi, Abubakar Suleiman.
Alkalai na soke nasarar PDP a zaben Gwamnan Nasarawa, aka tabbatar da APC ta lashe zabe sai aka ga Gwamnan tare da shugaban jam’iyyar APC, Abdullahi Ganduje.
Tsohon sanata, Sani, ya ce ya zama wajibi a yi taka tsan-tsan bayan da takardar CTC ta nuna cewa Kotun Daukaka Kara ta tabbatar da nasarar Gwamna Abba Kabir
Wani babban jigo a jam'iyyar SDP ya bukaci shugaban kasa Bola Tinubu da ya kori shugabannin hukumar zabe ta kasar tare da gurfanar da Farfesa Yakubu.
Samuel Anyanwu ya shiga takarar Gwamna ba tare da ajiye kujerarsa a NWC ba. Yanzu kotu da Samuel Anyanwu sun jawo ana rikici tsakanin Wike, Gwamnoni da manyan PDP
Buhari ya yi ikirarin cewa son fantamawa da tara kudi ko ta halin kaka ya sa ya samu kalubale wajen samun nasara a zaben shugaban kasa na 2003, 2007 da 2011.
Kotun Daukaka Kara ta tabbatar da nasarar Ahmadu Fintiri na jam'iyyar PDP a matsayin gwamnan Adamawa a zaben jihar da ya gabata. Kotun ta yi watsi da karar SDP.
Daniel Bwala, tsohon mai magana da yawun kwamitin yaƙin neman zaben Atiku/Okowa na PDP ya ayyana INEC a matsayin babbar matsalar zaɓen 2023 da aka gama.
Zaben Najeriya
Samu kari