Zaben Najeriya
Tsoohn kwamishina a jihar Kano, Musa Iliyasu Kwankwaso ya ce 'yan Najeriya za su sake zaben Shugaba Bola Tinubu a 2027, saboda nasarorin da ya samar a Arewa.
Yayin da ake ta korafi kan ƙirƙirar sababbin jihohi, Cibiyar Kare (CHRICED) ta zargi APC da amfani da lamarin don yaudarar 'yan Najeriya kan zaben 2027.
Tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa a jam'iyyar NNPP, Bisof Isaac Idahosa ya bayyana cewa akwai bukatar INEC ta sake duba yadda ake gudanar da zabe.
Hadimin shugaba Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa sukar gwamnatin jam'iyyar APC ya rika yi a baya, tsabar adawa ce irin ta siyasa ba wani abu ba.
Tsagin Ahmed Ajuji na jam'iyyar NNPP ta bayyana cewa tsagin Agbo Major ba shi da ikon korar Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso daga jam'iyya domin su ba 'yan jam'iyya ba.
Shugaban bankin raya Afrika (AfDB) kuma tsohon minista a mulkin Goodluck Jonathan, Akinwumi Adesina ya magantu kan takarar shugaban kasa a nan gaba.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya ce za su buga da Atiku a 2027. Ya ce yana girmama Atiku Abubakar inda yake kiransa da Baba a bayan fage.
Ana zargin wani Farfesa a Akwa Ibom da yada sakamakon zaben da aka gudanar a shekarar 2019 inda kotu a Uyo ta yanke hukuncin daurin shekaru uku kansa.
Mazauna yankin Kunchi da Tsanyawa a jihar Kano, sun bayyana cewa rashin wakilci a majalisar dokokin Kano ya na jawo masu koma baya a yankin sosai.
Zaben Najeriya
Samu kari