Jihar Edo
Gwamnatin jihar Edo tace jami'an tsaro sun yi nasarar cafke wani mutum data da ake zargin yana da hannu a harin da aka kai tashar jirgin kasa a jihar Jiya.
Hukumar kula da zirga-zirgan jiragen kasa ta Najeriya NRC ta sanar da daukar matakin rufe tashar jirgi ta jihar Edo bayan harin da yan bindiga suka kai jiya.
Gwamna Godwin Obaseki na jihar Edo yace mutane sun gaji da APC domin ta basu kunya kan burikan da suka dora a kanta, yace Atiku zai lashe zabe cikin ruwan sanyi
'Yan sanda sun kame wasu tsagerun masu garkuwa da mutane, sun kuma kwato wasu manyan makamai. 'Yan sanda sun yaba wa mutane kan hada gwiwa da 'yan sandan jihar.
Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki, yace duk wannan tururin da zumudin mabiya Obi da jam'iyyar LP ba zai kai ko ina ba, nan gaba kaɗan za'a neme su a rasa .
Jam’iyyar LP ta nemi alfarmar yin amfani da filin wasan Samuel Ogbemudia wajen kamfe a Edo, amma aka hana. An ji dalilin da ya sa aka hana jam'iyyar wannan dama
Adams Oshiomhole, tsohon shugaban jam'iyyar APC na kasa ya zargi Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour Party da kawo rashin aikin yi Najeriya
Gwamnan jihar Edo yana adawa da canjin kudi da babban bankin Najeriya na CBN yace za ayi. Godwin Obaseki yace ba buga sababbin kudi ne matsalar kasar nan ba.
Gwamna Godwin Obaseki na jihar Edo ya sanar da korar kwamishinansa na hanyoyi dagadoji, Engr Newton Okojie bisa zargin baya tabuka komai a aikinsa, inji rahoto.
Jihar Edo
Samu kari