Jihar Edo
Gwamnan jihar Edo yana adawa da canjin kudi da babban bankin Najeriya na CBN yace za ayi. Godwin Obaseki yace ba buga sababbin kudi ne matsalar kasar nan ba.
Gwamna Godwin Obaseki na jihar Edo ya sanar da korar kwamishinansa na hanyoyi dagadoji, Engr Newton Okojie bisa zargin baya tabuka komai a aikinsa, inji rahoto.
Babbae jam'iyyar adawa a jihar Eso watau APC ta yi kura ga gwamna Godwin Obaseki na jam'iyyar PDP ya gaggauta sauka daga kujerar gwamna kan kalaman da ya yi.
A ci gaba da tallata ɗan takarar shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, jam'iyyar PDP ta gudanar da gangami a jihar Edo, gwamna Wike da yan tsaginsa ba su je ba.
Yan bindiga sun kai wa ayarin motoccin Apostle Johnson Suleiman hari a kanyar Benin-Auchi, Jihar Edo, a ranar Juma'a sun kashe mutum bakwai ciki har da yan sand
Tawagar kamfen din tallata dan takarar shugaban kasan PDP za ta karkata zuwa jihar Edo a ranar Asabar 22 ga watan Oktoba domin gudanar da gangamin lasawa...
Abubuwa na ƙara lalacewa kullum kwana a babbar jam'iyyar hamayya ta ƙasa, yayin da jagororin PDP a jihar Edo suka ce sam ba su yarda da tawagar kamfen ba .
Za a ji labari Kotu tace Jam’iyyar APC ta sake shirya zaben wanda zai yi takararar 'Dan majalisa a Akoko. An yi haka ne bayan INEC ta fitar da sunan ‘Dan takara
Wani rahoton Daily Sun ya ce, mamba a majalisar wakilai mai wakiltar mazabar Ovia a jihar Edo, Hon Denis Idahosa ya tada wani batu mai ban mamaki a ranar Lahadi
Jihar Edo
Samu kari