Jihar Edo
Wasu tsagerun yan bindiga sun kashe malamin coci, Rabaran Charles Onomhoale Igechi, a Benin City, babban birnin jihar Edo a hanyarsa ta dawowadaga wurin aiki.
Tsohon ɗan takara gwamna a jihar Edo kuma babban jigo a jam'iyyar PDP, Ken Imasuagbon, ya yi murabus daga kasancewa mamban jam'iyyar a wata wasiƙa da ya rubuta.
Awanni bayan gwamnatin Najeriya ta sanar da zare tallafin man fetur, wasu mazauna jihar Edo sun fantsama kan tituna don nuna adawa da sabon farashin litar mai.
Daliban jami'ar Benson Idahosa da kr Benin a jihar Edo sun barkr da zanga-zanga domin nuna fushinsu kan yanayin mutuwar abokin karatunsu, sun lalata wurare.
Wata kotun al’ada da ke zamanta a Ado-Ekiti cikin jihar Edo ta raba aure tsakanin mata da miji saboda cin zarafin matar da mijin ke yi da barazana ga rayuwarta.
Hukumar jami’ar AAU ta Edo, ta sallami ma’aikatanta 13 saboda zargin aikata laifuka da suka hada da karyar shekaru, zambar kudi, lalata da kuma aikata rashawa.
Sabuwar takaddama ta barke kan batan wasu kudaden zaben shugaban kasa na jam'iyyar APC a jihar Edo, wasu mambobi sun rubuta korafi zuwa shugaban jam'iyya .
Rundunar ƴan sandan jihar Edo, sun cafke wasu jami'an tsaro bisa zargin aikata laifin fashi da makami da ƙwacen mota. Ɗaya daga cikin waɗanda ake zargin soja ne
Rahotanni sun tabbata ƴan bindiga sun yi awon gaba da wasu matafiya a jihar. Ƴan bindigan dai sun tare su ne a cikin daji, inda daga nan suka tasa ƙeyar su.
Jihar Edo
Samu kari