Hukumar EFCC
Yayin da ake zargin Nasiru El-Rufai kan badakala a gwamnatinsa, jami'yyar PDP a jihar Kaduna ta shawarci Gwamna Uba Sani game da gayyatar EFCC da ICPC kan lamarin.
Hukumar ana yiwa tattalin arzikin Najeriya ta’annati (EFCC) ta bayyana cafke wasu mata Blessing Nchelem da surukarta Deborah Jack tare da gurfanar da su gaban kotu.
Kotu na shirin yanke hukunci tsakanin tsohon ministan Buhari Geoffrey Onyeama da surukarsa, Lilian Onoh bisa zargin rashawa. Onyeama ne ya shigar da karar.
Shugaban NNPO reshen jihar Kano, Hashinu Dungurawa ya musanta jita-jitar da ake yaɗawa cewa hukumar EFCC ta fara bincikar Kwankwaso kan wasu kuɗaɗe na kamfe.
Hukumar hana yiwa tattalin arzikin na kasa ta’annati (EFCC) ta mika goron gayyata ga jagoran APC, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso kan zargin zambar kudin fansho.
Hukumar yaki da yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta fara gudanar da bincike kan zargin da ake yiwa Rabiu Musa Kwankwaso na karkatar da N2.5bn.
Hukumar EFCC reshen jihar Gombe ta kama wani matashi da ya yi bidiyo yana manna kudi a gidan rawa. Matashin mai suna Zachariyya Muhammad ya amsa laifinsa.
Tsohon daraktan CBN, Ahmed Umar, ya shaidawa kotu cewa Godwin Emefiele ya yu gaban kansa ne wajen sauya fasalin takardun Naira a Najeriya amma ba a amince ba.
An haifi Ibrahim Lamorde a Mubi da ke jihar Adamawa. ya yi karatu a jami'ar ABU. Ya shiga aikin dan sanda ya kuma zama shugaban EFCC a zamanin Goodluck Jonathan.
Hukumar EFCC
Samu kari