Hukumar EFCC
Rahotannin da muke samu yanzu sun tabbatar da cewa mutane sun shiga firgici bayan jin karar harbe-harbe da ake zaton EFCC ke kokarin cafke Yahaya Bello.
Jam'iyyar PDP a jihar Sokoto ta yi Allah wadai da sake ware makudan kudi har N30bn na wasu ayyuka inda ta bukaci hukumar EFCC ta fara bincike a kai.
Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya baro babban ofishin hukumar EFCC ta ƙasa da ke Abuja, ya ce jami'ai sun amince ya tafi ba tare da sun masa tambayoyi ba.
Hukumar EFCC ta yi magana kan jita-jitar cewa tsohon gwamnan Kogi, Yahaya Bello ya mika kansa gare ta inda ta ce har zuwa yanzu tana nemansa ruwa a jallo.
Hukumar yaki da yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta bayyana cewa tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ba mika wuya ya yi ba. Ta ce cafke shi aka yi.
Babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuja ta dage yanke hukunci kan shari'ar da ke neman a kori shugaban APC na kasa, Abdullahi Ganduje daga mukaminsa.
Tsohon gwamnan jihar Kogi, Alhaji Yahaya Bello, ya amince zai amsa gayyatar da hukumar EFCC ta yi masa kan zargin karkatar da makudan kudaden da suka kai N80.2bn.
Gwamna Dauda Lawal ya bayyana cewa ko sisi bai taras ba a bautul malin jihar Zamfara a lokacin da ya karɓi mulki daga magabacinsa, Muhammad Bello Matawalle.
A wannan labarin, mazauna unguwar Zango dake karamar hukumar Rimin-gado a Kano sun shiga tashin hankali bayan wani al'amari da ya afku a garin a ranar Asabar.
Hukumar EFCC
Samu kari