Hukumar EFCC
Kotun tarayya ta bayar da belin Yahaya Bello a zaman da tta yi a yau Jumua'a. Yahaya Bello zai biya Naira miliyan 500 kuma cika wasu sharudan belin.
Tsohon gwamnan jihar Kogi, Alhaji Yahaya Bello ya shaidawa kotu cewa zargin da ake masa na damfarar N80bn daga baitul mali jiharss ba gaskiya ba ne.
Dan Majalisar Tarayya daga jihar Kaduna, Bello El-Rufai ya yi barazanar maka wata lauya a kotu bayan ta wallafa rubutun karya kansa inda ta fito ta ba shi hakuri.
Babbar kotun jiha ta yanke hukuncin a shari'ar mama boko haram. An zarge da wasu mutane 2 bisa damfarar motar miliyoyin Naira. Wannan ne karo na 6 da aka daure ta.
Wata babbar kotun tarayya mai zamanta a Maitama, Abuja ta ba da izinin garkame tsohon gwamnan Kogi, Yahaya Bello a gidan kurkukun Kuje ziwa 25 ga Fabrairu, 2025.
Babbar kotun tarayya ta hana belin Alhaji Yahaya Bello, tsohon gwamnan jihar Kogi da EFCC ke zargin ya haɗa kai da wasu sun canzawa wasu kuɗaɗe hanya.
Olusegun Obasanjo ya soki shugabanni bisa jawo talauci a ƙasa. Ya ce ƙalubalen da ake fuskanta sun samo asali daga cin hanci da rashawa, wanda ya ce dole a magance.
EFCC ya yi martani a kan labarin kai samame gidan dan majalisar Kaduna, Bello El Rufa'i. Martanin na zuwa bayan rahoton kama N700bn a gidan dan majalisar.
EFCC ta gabatar da shaida a farko a kan zargin tsohon gwamnan Kwara da almundahana. Ana zargin AbdulFatah Ahmed da almubazzarancin N5bn na inganta makarantu.
Hukumar EFCC
Samu kari