Hukumar EFCC
Rahotanni sun bayyana cewa jami'an hukumar EFCC sun cika hannu da wasu mutane uku da ake zargin suna sayen kuri'u a yayin da ake gudanar da zaben jihar Edo.
Hukumar EFCC ta zargi gwamna Yahaya Usman Ododo da boye Yahaya Bello yayin da ta yi niyyar kama shi. EFCC ta ce Ododo ne ya gudu da Yahaya Bello.
Wata majiya daga hukumar EFCC ta bayyana cewa Yahaya Bello ya sake sulalewa a karo na biyu da taimakon gwamnan Kogi amma har yanzu ana nemansa ruwa a jallo.
Rahotannin da muke samu yanzu sun tabbatar da cewa mutane sun shiga firgici bayan jin karar harbe-harbe da ake zaton EFCC ke kokarin cafke Yahaya Bello.
Jam'iyyar PDP a jihar Sokoto ta yi Allah wadai da sake ware makudan kudi har N30bn na wasu ayyuka inda ta bukaci hukumar EFCC ta fara bincike a kai.
Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya baro babban ofishin hukumar EFCC ta ƙasa da ke Abuja, ya ce jami'ai sun amince ya tafi ba tare da sun masa tambayoyi ba.
Hukumar EFCC ta yi magana kan jita-jitar cewa tsohon gwamnan Kogi, Yahaya Bello ya mika kansa gare ta inda ta ce har zuwa yanzu tana nemansa ruwa a jallo.
Hukumar yaki da yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta bayyana cewa tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ba mika wuya ya yi ba. Ta ce cafke shi aka yi.
Babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuja ta dage yanke hukunci kan shari'ar da ke neman a kori shugaban APC na kasa, Abdullahi Ganduje daga mukaminsa.
Hukumar EFCC
Samu kari