Hukumar EFCC
Hukumar yaƙi da masu yiwa tattalin arzikin ƙasa zagon ƙasa EFCC ta gurfanar da tsohon gwamnan Taraba, Darius Ishaku da Bello Yero a gaban kotu kan tuhuma 15.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC ta yi alkawarin cewa za ta yi bincike kan zargin karkatar da dukiyar jihar Zamfara da ake yiwa Bello Matawalle.
Ali Muhammad Ndume ‘dan siyasa ne, amma ya na ganin abokan aikinsa ba su da gaskiya ko kadan. Ndume yake cewa duk wanda aka samu bai sata to ya yi sa’a.
Hukumar yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta shirya gurfanar da tsohon gwamnan jihar Taraba, Darius Ishaku, a gaban kotu.
Majalisar wakilai ta gayyaci shugaban hukumar EFCC, Ola Olukoyode, da ya shiga bincike kan zargin karbar cin hancin naira biliyan 15 daga Bobrisky.
Ya kamata Okuneye Idris Olanrewaju watau Bobrisky ya yi watanni 6 yana rufe a kurkuku. Ana zargin 'dan daudun ya yi kwanaki kusan 20 ne kawai sai aka dauke shi.
Yayin da ake cigaba da tuhumar tsohon gwamnan Kogi, Yahaya Bello, sarakuna sun bayyana damuwa kan yadda ake neman ganin bayansa inda suka roki Bola Tinubu.
Hukumar yaki da cin hanci (EFCC) ta kama tsohon gwamnan jihar Taraba, Architect Darius Ishaku kan badakalar N27bn a yau Juma'a 27 ga watan Satumbar 2024.
Rahotannin da muke samu sun nuna cewa Allah ya yiwa mahaifiyar tsohon shugaban EFCC, Abdulrasheed Bawa rasuwa a jihar Sakkwato ranar Laraba da daddare.
Hukumar EFCC
Samu kari