Daukan aiki
Gwamnatin jihar Kano ta samar da dokar da za ta ba masu lura da gandun dajin Falgore a karamar hukumar Tudun Wada, inda masu laifin da aka kama za su sha dauri.
Shekaru 15 da Sheikh Hasina ta yi a matsayin Firaministar Bangladesh ya zo karshe a ranar litinin yayin da yi murabus inda kuma sojoji suka karbi mulki.
Firaminstar kasar, Sheikh Hasina ta ajiye aiki sannan ta gudu daga kasar bayan akalla jami'an tsaro sun kashe mutane sama da 300 yayin arangama da jami'an tsaro.
Kamfanin man fetur na kasa (NNPCL) ya bayyana cewa zai fara daukar aiki a gurabe daban-daban a kamfanin, sai dai wasu da suka shiga shafin sun gano ba ya yi.
Hukumar karbar korafe-korafe da yaki da rashawa ta jihar Kano ta bayyana kama wasu ma’aiakatan gwamnati guda biyu kan zargin sayar da takardun aiki ga mazauna jihar.
Gwamnan jihar Jigawa, Umar Namadi Ɗanmido ya ce gamnatinsa za ta ci gaba da ɗaukar malami aiki har sai ya zama kowace aji a kowace makaranta yana da malami.
Sanata Ned Nwoko ya zargi babban bankin Najeriya (CBN) da yin rufa-rufa wajen korar da ya yi wa ma’aikata 317 a kwanakin baya. Ya nemi majalisa ta gudanar da bincike
Zaratan jami’an hisba a jihar Kano sun cafke wasu matasa guda 20 da ake zargi da aikata badala a wani gidan shakatawa dake titin ring road a jihar.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa tana kan nazarin yiwuwar fara amfani da wani sabon tsarin biyan albashi ga ma’aikatan gwamnati na 'iya kokarinka, iya albashinka.'
Daukan aiki
Samu kari