Kasar waje
Rundunar 'yan sanda sun bazama neman matashi mai suna Ankush Dutta bayan shafe shekaru biyu a dakin otal bai biya ko sisi ba, an kiyasta bashin ya kai N57m.
Kungiyar Kwadago ta Najeriya (NLC) ta yi wa wani kamfanin 'yan China tsinke saboda yadda suke cin zarafi da kuma wulakanta ma'aikanasu musamman 'yan Najeriya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya gana da shugaban kamfanin Dangote, Alhaji Aliko Dangote da kuma shugaban kamfanin Microsoft, Bill Gates a birnin da ke Abuja
Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai kai ziyarar farko zuwa kasar Faransa, wannan shi ne karon farko da shugaban zai fita waje tun bayan rantsar da shi a watan Mayu.
Wani daurin aure ya zo da tsaiko yayin da ango ya gaza samun zobe ya shiga yatsarsa daidai, lamarin da ya jawo cece-kuce a kafar sada zumunta, an yi martani.
Shugabannin kasashen Afrika bakwai ne aka tabbatar da tafiyarsu Turai don sasanta rikicin da ke wakana a kasashen Rasha da Ukraine. Rikicin y janyo asarar ray.
Yayin da kamfanin Twitter ya kasance daya daga wadanda ba sa biya biyan kudi, Musk ya gano hanyar da ya ce zai fara ba da kudi ga jama'ar kafar bisa sharadi.
Akwai kasashe marasa girma a Afrika duk irin yalwar kasar da nahiyar da kasashenta kamar su Aljeriya, Kongo, Sudan. Fadin Seychelles bai wuce kilomita 1500 ba.
A kasar Sweden, an bayyana halasta gasar jima'i wacce za a gudanar a cikin watan Yunin wannan shekarar, za a yi wata daya da mako biyu ana gasar ta aikin assha.
Kasar waje
Samu kari