Kasar waje
A wani salo da ba a saba gani ba, kasar Faransa na rokon Morocco da ta yi hakuri ta karbi tallafin Yuro miliyan biyar da ta yi niyyar ba ta bayan girgizar kasa.
Shugaba Tinubu ya sha alwashin rage biyan basuka da kudaden shiga kamar yadda gwamnatin baya ta ke yi, ya ce wannan tsari ya na hallaka tattalin arzikin kasa.
Yayin da ake ci gaba da zaman shiri tsakanin Jamhuriyar Nijar da kungiyar ECOWAS, sojin Nijar sun yanke alakar soji da kasar Jamhuriyyar Benin kan zargin zagon kasa.
Emmerson Mnangagwa ya gaji Robert Mugabe a 2017, har yanzu shi ne shugaban Zimbabwe. ‘Dan Shugaban Kasar ya zama Minista da Mahaifinsa ya sake darewa karagar mulki.
Wata mummunar ambaliyar ruwa da ta faru a ƙasar Libya ta yi sanadiyyar ɓacewar mutane aƙalla 10,000 tare da halaka wasu da dama. Lamarin ya faru ne a birnin Derna.
Har yanzu ana ci gaba da aikin ceto nemo mutanen da girgizar ƙasar da ta auku a ƙasar Morocco ta rutsa da su. A yanzu haka an tabbatar da cewa mutane 2,497 ne.
Wani mutum ya koma kiwon kunamai saboda ya samu kudaden da ba a yi sammani ba. An ce ana siyar da galan daya na dafin kunamai akan kudi N30bn a duniyar nan.
Rahoton da muka tattaro muku ya nuna jerin kasashen nahiyar Afrika da ba a yin juyin mulkin soja ba a cikinsu duk da an taba yin yunkurin yin hakan a can baya.
Yanzu muke samun rahoton yadda shugaban kasan Najeriya, Bola Ahmad Tinubu ya bayyana tallafawa kasar Moroko bayan da girgizar kasa ta auku a kasar.
Kasar waje
Samu kari