Hukumar DSS
Mazauna garin Uromi a karamar hukumar Esan ta Arewa maso Gabas sun fara zama a cikin zullumi saboda fargabar harin ramuwar gayya kan kisan Hausawa.
Jami'an hukumar tsaro ta DSS sun samu nasarar cafke wasu daga cikin manyan wadanda ake zargi da yi wa mafarauta 'yan Arewa kisan gilla a jihar Edo.
Hukumomin DSS da NIA na bincike kan halartar Sanata Natasha taron IPU. Hukumomin za su gano ko Natasha ta karya dokoki ko an shirya hakan don cin zarafin Najeriya.
Jami’an tsaro sun dakile wani harin ‘yan bindiga a jihar Katsina, inda suka kashe dan ta'adda daya, sannan suka kwato makamai, babura da sauran kayan aikin miyagun.
Jami’an tsaro da suka hada da 'yan sanda, DSS da 'yan banga, sun kubutar da fastoci biyu da aka sace a Adamawa. An kama daya daga cikin wadanda suka kitsa harin.
Rikicin da ke gudana a majalisar jihar Legas ya dauki sabon salo bayan an janye dukkanin jami’an tsaron da ke gadin shugabar majalisar, Mojisola Meranda.
Sheikh Abdullahi Bala Lau ya ce DSS ta kama mai damfara da sunan Izala da Sheikh Kabiru Gombe bayan shafe shekaru yana cutar mutane a jihar Legas.
Bayan dan majalisar Amurka ya zargi Hukumar USAID ta tallafawa Boko Haram, Majalisar Dattawa ta kira Nuhu Ribadu da hukumomin DSS da NIA da kuma DIA.
Rahotanni sun bayyana cewa jami'an tsaron farin kaya na DSS sun ci karo da miyagun makamai da alburusai a ofishin tsohon shugaban majalisar jihar Legas.
Hukumar DSS
Samu kari