Hukumar DSS
Hukumar ƴan sandan farin kaya watau DSS ta gurfanar da sanannen ɗan gwagwarnayar nan Mahdi Shehu a gaban kotu, ta tuhume shi da laifukan ta'addanci.
Matar Benjamin Ezemma ta roƙi jami'an tsaro su gano mijinta da aka sace a Anambra, tana nuna damuwa game da yadda ake gudanar da bincike kan batansa.
Jami'an tsaro da suka hada da 'yan sanda, sojoji, DSS da sauransu sun samu nasarar dakile wani harin 'yan bindiga a jihar Katsina. Sun kwato shanun da aka sace.
Jami'an hukumar tsaro ta DSS sun samu nasara kan 'yan ta'addan Boko Haram a jihar Osun. Jami'an tsaron sun cafke mambobin kungiyar ta ta'addanci.
Kwanaki kaɗan bayan sako shi, jami'an tsaro da ake zargin dakarun hukumar DSS ne sun sake kama ɗan gwagwarmaya, Mahdi Shehu a asibitinsa da ke Kaduna.
Wata kotu da ke zamanta a Abuja ta umarci jami'an tsaro da su saki tsohon hadimin Gwamnan Zamfara, Bashir Hadejia, wanda ta ce an kama shi ba bisa doka ba.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi sabon nadi a hukumar tsaron farin kaya ta DSS. Shugaban kasan ya amince da nadin mataimakiyar darakta janar ta hukumar.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP an zaben 2023, Peter Obi ya yi martani kan jita-jitar cewa an cafke shi inda ya karyata labarin kama shi a Abuja.
Jami'an hukumar DSS sun samu nasarar kai wani harin kwanton bauna a kan tantiran 'yan bindiga a jihar Neja. Jami'an na DSS sun sheke wasu tare da kwato makamai.
Hukumar DSS
Samu kari