Jam'iyyar APC
A labarin nan, za a ji dalilan da suka jawo hadimin tsohon Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, Nasiru Saidu Adhama ya sanar da rabuwa da jam'iyyar APC.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya tabbatar da cewa taron jam’iyyar PDP zai gudana kamar yadda aka tsara duk da rikice-rikicen cikin gida da ake da su.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu wakilan jam’iyyar APC uku daga Benue sun rasu bayan hatsarin mota yayin tafiya zuwa taron shiyyar Arewa ta Tsakiya.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta gudanar da babban taro domin zabar shugabanni. APC ta zabi Farfesa Nentawe Yilwatda a matsayin sabon shugaba.
Jam’iyyar APC ta kammala shirin gudanar da babban taron ƙasa na 2026 a Eagle Square, inda wakilai fiye da 8,000 za su zaɓi sababbin shugabannin jam’iyyar yau.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu, ya taba kira ga 'yan Najeriya kan ka da su karbi kayayyakin da jam'iyyar APC za ta raba a lokacin gudanar da zabe.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sake samun amincewa wasu daga cikin yan jam'iyyar, musamman daga Arewacin Najeriya.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya ce za a kirkiri jihar Anioma tare da Asaba a matsayin babban birninta, ya ce za a sauya na Delta.
A labarin nan za a ji cewa wasu daga cikin wakilan APC da suka taso daga jihar Katsina zuwa Kaduna sun gamu da iftila'in hadarin mota, an rasa rai.
Jam'iyyar APC
Samu kari