Jam'iyyar APC
Hukumar zabe ta INEC ta ayyana Gwamna Chukwuma Soludo na jam’iyyar APGA a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan Anambra da aka gudanar ranar Asabar.
Rahotanni sun tabbatar da cewa Gwamna Charles Soludo na jam’iyyar APGA yana kan gaba a zaben gwamnan Anambra da ratar kuri'u masu yawa kan yan adawa.
Jami'an hukumar INEC sun fara sanar da sakamakon zaben gwamnan Anambra na 2025. Dan takarar jam'iyyar LP da Peter Obi ya goyi baya ya fadi a mazabarsa.
An rahoto cewa Gwamna Charles Soludo na jam'iyyar APGA ya lashe zabe a rumfar zabe ta Uruagu Ward 1, da ke karamar hukumar Nnewi ta Arewa, rumfar dan takarar LP.
Mutanen jihar Anambra za su fito domin kada kuri'unsu a zaben gwamna na ranar Asabar, 8 ga watan Nuwamban 2025. Manyan 'yan siyasa na takara a zaben.
Magoya bayan shugaba Bola Ahmed Tinubu sun yi korafi kan rusa musu ofis a jihar Benue. Gwamnatin jihar ta ce an rusa ofishin ne domin aikin hanya.
Labarin ya mai da hankali ne kan jihohin da APC da PDP ke mulki a cikinsu kafin zaben gwamnan jihar Anambra da za a gudanar a ranar Asabar, 8 ga Nuwamba, 2025.
Adamu Garba ya goyi bayan ikirarin Donald Trump na cewa ana kisan kiyashi a Najeriya, ya bukaci gwamnati ta tattauna da Amurka kan yaki da ta’addanci.
Jam'iyyar APC reshen Amurka ta rubuta wa majalisar dokokin kasar wasika kan barazanar Trump da kai farmaki Najeriya a yaki da zargin kashe Kiristoci.
Jam'iyyar APC
Samu kari