Jam'iyyar APC
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu, ya taba kira ga 'yan Najeriya kan ka da su karbi kayayyakin da jam'iyyar APC za ta raba a lokacin gudanar da zabe.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sake samun amincewa wasu daga cikin yan jam'iyyar, musamman daga Arewacin Najeriya.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya ce za a kirkiri jihar Anioma tare da Asaba a matsayin babban birninta, ya ce za a sauya na Delta.
A labarin nan za a ji cewa wasu daga cikin wakilan APC da suka taso daga jihar Katsina zuwa Kaduna sun gamu da iftila'in hadarin mota, an rasa rai.
A labarin nan, za a ji cewa Mataimakin Gwamnan Kano, Kwamred Aminu AbdulSalam Gwarzo ya yi rashin nasara a yunkurinsa na hana majalisar dokoki ta tsige shi.
Wani mutum mai suna Hamisu Abdullahi mai shekaru 38 ya shiga hannu bayan ya yi ihu “ba ruwa, ba wuta” lokacin ziyarar gwamnan Niger a Suleja da ke jihar.
A labarin nan, za a ji cewa fitaccen jarumi Kannywood, Sani Sadik ya dauko aikin rusa tasirin da APC ke da shi gabanin babban zaben 2027 da ke tunkarowa.
Karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle, ya yi magana kan batun neman takarar gwamnan jihar Zamfara a zaben 2027. Ya nuna cewa zai marawa Gwamna Dauda baya.
A labarin nan, za a kungiyar yan kwangila na cikin gida sun bayyana cewa za su fito domin nuna wa gwamnatin takaicin kokarin wasu ma'aikatu na cinye hakkinsu.
Jam'iyyar APC
Samu kari