Dandalin Kannywood
Jaruma Ladin Cima Haruna ta ce ta soma harkar fim bayan rasuwar mijinta inda ta ce dama tun a baya tana da sha'awar fim din. Ta ce Kaduna suke zuwa su yi fim.
Abdul Saheer ya bada labarin yadda Ali Nuhu ya ga mai tallar awara ta yi bari,ya dauko kudin da yayi aiko ko aljihu bai saka ba ya bata kyauta,yace ta bar kuka.
Wani ma'abocin amffani da kafar sada zumunta ta Twitter mai suna Babayo ya yi wa jaruma Hadiza Gabon zagin cin mutunci ta sashin sako amma ta yi masa addu'a.
Jarumin masana’antar Kannywood, Isa A Isa, ya yi martani a kan hukuncin da kotu ta yankewa Sadiya Haruna, ya ce Allah ne ya tabbatar da gaskiya a kan lamarinsu.
Jarumar Kannywood ta shirya kasaitacciya liyafar shagalin bikin suna, bayan diyar ta da ta aurar a shekarar da ta gabata ta sunkuta mata jika wacce aka yi mata.
Kotu ta yanke wa jarumar Kannywood kuma mai siyar da kayan mata da maza, mai suna Sadiya Haruna hukuncin zaman wata shida a gidan yari ba tare da zabin tara ba.
Shahararren jarumin Kannywood, Sadiq Sani Sadiq ya magantu a kan rahotannin cewa wata kotu ta bayar da umurnin kamo mata shi inda yace shi bai ga sammaci ba.
Gwamna Abdullahi Umar Ganduje na jihar Kano, ya nada sanannen jarumin masana'antar Kannywood, Mustapha Naburaska, matsayin mai bada shawara a kan farfanganda.
Jaruma, Sayyada Sadiya Haruna, ta saki wani bidiy inda ta koka kan wasu 'yan daba a birnin Kano sun yi yunkurin watsa mata acid a fuska a ranar 28 ga Janairu.
Dandalin Kannywood
Samu kari