Dan Wasan Kwallon Kafa
An dakatar da 'dan wasan Juventus, Paul Pogba daga buga kwallon ƙafa na tsawon shekara hudu bisa samunsa da laifin amfani da sinadarai masu kara kuzari.
Wani matashi ya tuko keke daga jihar Benue zuwa gidan Ahmed Musa don gaishe shi. An gano mutumin tare da ‘dan wasan a wani hoto da ya wallafa a Instagram.
A tsawon lokaci, an samu wasu 'yan wasan kwallon kafa da aikata laifuka daban-daban a wajen wajen filin wasa kuma an yanke musu hukunci bisa doka.
Kyaftin din Super Eagles, Ahmed Musa da mai tsaron baya, Shehu Abdullahi, sun ziyarci mai martaba sarkin Kano, Alhaji Aminu Ado Bayero bayan gama gasar AFCON 2023.
An shiga jimami yayin da tsohon dan wasan kasar Jamus da Bayern Munich, Andreas Brehme ya riga mu gidan gaskiya ya na da shekaru 63 a kasar Jamus.
An zargi golar Ivory Coast da sanya guraye a wasan karshe da suka buga da Najeriya a kwanakin baya da suka gabata. An bayyana gaskiyar abin da kr faruwa.
Hukumar kwallon kafa ta duniya FIFA ta fitar da jadawalin ne a yau Alhamis 15 ga watan Faburairu wanda ya kunshi kasashen Afirka da sauran kasashen duniya.
A yau Lahadi 11 ga watan Fabrairu ne tawagar Najeriya ta Super Eagles zata fafata da Elephants na kasar Cote d'Ivoire a wasan karshe na gasar cin kofin Afirka, AFCON
'Yan Najeriya sun bayyana bacin ransu bayan ganin yadda Super Eagles ta fadi a wasan karshe na AFCON 2023, sun ce laifin shugaban kasa Tinubu ne.
Dan Wasan Kwallon Kafa
Samu kari