Dan Wasan Kwallon Kafa
Tsohon hadimin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Bashir Ahmad, ya tuna haduwarsa da wani dan Obidient a yayin wasan Najeriya da Afrika ta Kudu.
Magoya bayan Afirka ta Kudu sun gargadi golan Najeriya, Stanley Nwabali kan komawa kasar don ci gaba da buga wasa a kungiyar kwallon kafa ta Chippa United.
Mataimakin shugaban kasar Najeriya, Kashim Shettima ya taya ‘yan Super Eagles murna bayan nasarar da suka samu kan Afrka ta Kudu a gasar AFCON 2023 a ranar Laraba.
A yau Laraba ce 7 ga watan Faburairu ne za a buga wasa tsakanin tawagar Najeriya ta Super Eagles da kasar Afirka ta Kudu a gasar AFCON a Ivory Coast.
Tawagar 'yan wasan Najeriya ta Super Eagles za su kara da takwarorinsu na Bafana Bafana na kasar Afirika ta Kudu a wasan neman zuwa wasan karshe a gasar AFCON 2023.
Rashin lafiya za ta hana Osimhen buga wasan Najeriya v Afrika ta Kudu a AFCON. Da zarar ‘dan kwallon ya warke, zai bi abokan aikinsa domin tunkarar Afrika ta Kudu
Dan wasan Afrika ta Kudu ya bayyana yadda ya shirya buga kwallo da 'yan Najeriya a wasan da ake bugawa na AFCON a mako mai zuwan nan idan Allah ya kaimu.
Shugaban jam'iyyar APC, Dakta Abdullahi Ganduje ya roki addu'a ga tawagar Super Eagles don samun nasara a wasanta da kasar Angola a gobe Juma'a a gasar AFCON.
Tawagar 'yan wasan Najeriya ta Super Eagles za ta samu kyautar N2.24bn idan ta doke tawagar Palancas Negras ta Angola a wasan daf da na kusa da na karshe.
Dan Wasan Kwallon Kafa
Samu kari