Dan Wasan Kwallon Kafa
An zargi tsohon dan kwallon kafar jami'ar Texas, Michael Egwuagu da kashe 'yar uwarshi a ranar Juma'a. Ya amsa laifinshi a wani faifan sautin muryar bayan mutuwar Jennifer Ebichi, kamar yadda 'yan sanda suka sanar...
Sanin kowa ne a yanzu cewa harkar kwallon kafa ya girmama sosai ta yadda ba wai yara ko matasa bane kadai ke goyon bayan kungiyoyin kwallon kafa ba, a’a, har ma da manyan mutane, kamar yadda Atiku Abubakar ya tabbatar.
Mun tattaro Manyan Mawakan da su ka fi samun kudi a shekarar nan ta bana. Tauraruwa Taylor Swift ta sha gaban duk wani Mawaki a samun kudi sannan Kanye West ya na biye.
A jiya da dare, Cristiano Ronaldo ya tafi da wata kyauta gida bayan ya rasa Ballon D’or. Ronaldo ya tashi da wannan babbar kyauta ta Gwarzon Seria A a daren da Messi ya lashe Ballon D’or.
Kyaftin din kungiyar kwallon kafan Najeriya, Ahmed Musa, ya nuna godiyarshi ga shuwagabannin ‘yan wasa a kan yadda suke mishi in yana azumi. Amma yace, babu abinda zai hanashi azumin shi tunda ibada ne, kuma baya hana shi...
Dazu nan tsohon Kocin Arsenal ArseneWenger ya samu babban aiki bayan ya ajiye koci. Shehin kwallon watau Wenger ya dawo kwallon kafa bayan ya karbi aikin FIFA a shekara 70.
Lionel Messi, ya yi hira da TYC Sports jim kadan bayan ya samu sauki ya dawo buga wasa. Inda yace Ronaldo ne mafi kyawun ‘Dan wasan gaban da na taba gani a Duniya.
Mun samu labari cewa Golden Eaglets sun doke ‘Yan kasar Hungary da ci 4-2 a jiya. Mai rike da kambun Najeriya, Samson Tijani, ya zura kwallaye biyu.
Hakan na nuna cewa jihar Katsina ta samu karuwa a fanin wasanni duba da cewa akwai filin wasan Katsina United da ke birnin Katsina a jihar. An sanyawa wannan babban filin wasan 'Rarara Stadium' don karrama fitaccen mawakin da ya k
Dan Wasan Kwallon Kafa
Samu kari