Jihar Cross River
Gabannin zaben 2023, mataimakin shugaban kasa, Yemi Osinbajo, ya nemi goyon bayan sarakunan gargajiya a jihar Cross River a kokarinsa na son zama shugaban kasa.
Birnin Calabar - Babbar kotun jihar Cross River ta garkame wasu ma'aikatan banki biyu kan laifin satan kudi daga asusu bankin wani kwastoma da ya mutu a jihar.
Gwamna Ben Ayade na Cross Riba ya ce ba tantaba shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya cancanci yabo kan yadda ya jajirce wajen samar da zaman lafiya a Najeriya.
A ranar Juma'a, 25 ga watan Maris ne Mai shari'a Taiwo Taiwo na babbar kotun tarayya da ke Abuja zai yanke hukunci kan karar Gwamna Ayade da PDP ta shigar.
Jami'an rundunar yan sandan Najeriya sun karbe dukka hanyoyin da ke sada mutum ga harabar majalisar dokokin jihar Cross River bayan tsige yan majalisar 20.
Babbar kotun tarayya da ke zama a Abuja, ta sallami wasu mambobin majalisar dokokin jihar Cross River su 20 saboda sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa APC.
Mai kamfanin jaridan CrossRiverwatch, Agba Jalingo, a ranar Litinin ya bayyana irin azabtarwan da dakataccen dan sanda, Abba Kyari, yayi masa tare da yaransa.
Wasu jiga-jigan jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a karamar hukumar Obanliku a jihar Cross River su biyar sun sauya sheka zuwa Peoples Democratic Party.
Wani mahaifi ya gamu da fushin kotu bayan da ya kashe 'ya'yansa na cikinsa. Wannan lamari ya fusata kotu, ta yanke masa hukuncin kisa ta hanyar rataya bana.
Jihar Cross River
Samu kari