Babban bankin Najeriya CBN
Majalisar dattawa ta fara aikin tantance Yemi Cardoso a matsayin wanda zai maye gurbin Godwin Emefiele a shugabancin babban bankin Najeriya (CBN).
Shugaban majalisar dattawa, Opeyemi Bamidele ya tabbatar da cewar majalisar dattawan za ta tantance mukaddashin gwamnan CBN, Dr. Olayemi Cardoso, a ranar Talata.
Sabon mukaddashin gwamnan babban bankin Najeriya (CBN) ya shiga Ofis tare da mataimakan gwamna 4 yau Jumu'a a birnin Abuja bayan naɗin da Tinubu ya musu.
Wasu daga cikin mutanen da su ka ci gajiyar lamunin Korona sun koka kan yadda bankin CBN ke kwashe musu kudade a kokarin kwato kudaden daga mutane.
Tun bayan kirkirar bankin CBN a 1958, an Yi Gwamnonin bankin guda 13 wanda su ka yi aiki tare da shugabannin kasar daban-daban kuma a lokuta daban-daban.
Dakataccen gwamnan babban bankin Najeriya (CBN), Godwin Emefiele, ya haƙura da shugabancin CBN, inda ya aike da takardar murabus ɗinsa ga Shugaba Tinubu.
Fitaccen lauya mai fafutukar kare hakkin ɗan adam, Festus Ogun, ya soki matakin shugaban ƙasa, Bola Tinubu bisa naɗa sabon gwamnan babban banki CBN.
Shugaba Tinubu ya nada Muhammad Sani Dattijo, babban yaron tsohon gwamnan Kaduna, Nasiru El-Rufai a matsayin mataimakin gwamnan babban bankin CBN.
Idan majalisar ta tantance Dr. Olayemi Micheal Cardoso, zai zama Gwamnan CBN, a rahoton nan za a ji tarihin tsohon Kwamishinan da Bola Tinubu zai ba rikon bankin.
Babban bankin Najeriya CBN
Samu kari