Muhammadu Buhari
Gwamnatin jihar Kano karkashin Abba Kabir Yusuf ta dauki matakin tsaftar muhalli domin kaucewa ambaliyar ruwa, Hakan na zuwa ne bayan Bashir Ahmed ya yi korafi.
Babban malamin addinin Musulunci a Najeriya, Dakta Ahmad Gumi ya bayyana sabuwar matsayarsa a kan fita zanga zanga. Ya ce idan ba shugabanci za a samu matsala.
Jami'in tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Bashir Ahmad ya fadi ayyukan da ya kamata Abba Kabir Yusuf ya yi a Kano. Ya lissafa samar da ruwa da gyaran tituna.
Tsohon Ministan wasanni da ci gaban matasa a gwamnatin Buhari, Sunday Dare ya shawarci matasan kasar nan a kan hanyar samun saukin halin da ake ciki.
Dan takarar shugaban kasa a SDP ya fadi yadda Tinubu ya yi yaki da Goodluck Jonathan kan cire tallafin mai amma yanzu yake bin IMF da bankin duniya sau da kafa.
Kungiyar Arewa Progressives for Good Governance ta soki tsohon Ministan matasa, Solomong Dalung kan zargin goyon bayan zanga-zanga inda ta ce rashin adalci ne.
Legit ta yi waiwaye kan yadda zanga zangar adawa da cire tallafin mai ta gudana a Najeriya a shekarar 2012 da zanga zangar End SARS a shekarar 2020 lokacin Buhari.
Bayan sauraron bukatar kungiyar SERAP, kotu ta umarci Lai Mohammed, tsohon ministan yada labarai da ya fito da bayanan yarjejeniyar Najeriya da kamfanin X.
Shugaba Bola Tinubu ya sallami Mohammed Bello-Koko wanda Muhammadu Buhari ya naɗa mukamin daraktan hukumar NPA tare da maye gurbinsa da Abubakar Dantsoho.
Muhammadu Buhari
Samu kari