Muhammadu Buhari
Tsohon Ministan lafiya a lokacin mulkin Muhammadu Buhari, Isaac Adewole ya ce bai kamata a raba kudin giya da wasu jihohi da suka haramta sha da siyar da ita ba.
Tsohon shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya taya Bola Ahmed Tinubu murnar cika shekara guda da fara mulki, inda ya yi kira ga ƴan ƙasa su mara masa baya.
Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo ya bayyana shirin gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ya sake bibiyar jinginar da filayen sama guda biyu a kasar nan.
Ministan harkokin jiragen sama, Festus Keyamo ya kara nanata cewa har yanzun gwamnati ba ta caɓza tunani ba, ta dakatar da aikin jirgin samaɓ Nigeria Air na Buhari.
Tsohuwar hadimar Muhammadu Buhari, Lauretta Onochie ta fadi hadakar Atiku da Obi zai ta ba Tinubu nasarar lashe zaben 2027 cikin sauƙi babu matsala.
Shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Shehu Gabam ya dora laifin matsin tattalin arzikin da Najeriya ke ciki kan tsohuwar gwamnatin APC da Muhammadu Buhari ya jagoranta.
Tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya a gwamnatin Muhammadu Buhari, Babachir Lawal ya soki salon mulkin Bola Tinubu inda ya ce hawansa ke da wuya komai ya lalace.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya nada shugabannin kwamitin gudanarwa da mambobinsu 555 a manyan makarantun Najeriya 111 a yau Asabar 18 ga watan Mayu.
Hukumar yaki da cin hanci ta ICPC ta gurfanar da wata mata mai suna Ramat Mercy Mba kan zargin satar saka hannun marigayi Abba Kyari domin yin damfara.
Muhammadu Buhari
Samu kari