Muhammadu Buhari
Gwamnan Katsina, Dikko Umaru Radda, Muhammadu Buhari da manyan jagororin APC a Katsina sun halarci taron neman goyon baya ga APC a zaben kananan hukumomi
Bayan kare kansa kan shari'ar zargin badakalar $2.3bn na kwangilar wutar lantarki, tsohon Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, dawo gida Najeriya a yau Juma'a.
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya yi jimami bisa rasuwar Da Yohanna Dalyop, wanda ya bayyana a matsayin jajirtacce wajen inganta rayuwar al'umma.
An fara waiwayen yadda ma'aikatar sadarwa karkashin jagorancin Farfesa Isa Ali Pantami a gwamnatin Muhammadu Buhari ta dakile yunkurin karin kudin waya.
Tsohon hadimin Muhammadu Buhari ya shiga matsala da shugaban kungiyar IPOB, Nnamdi Kanu, ya kai kararsa kotu kan zargin bata masa suna da kiransa 'dan ta'adda.
Shugaban kamfanin Sunrise Power zai gurfana a gaban kotu domin bayar da shaida a kan bukatar da ya ke da shi wajen neman Najeriya ta biya shi diyyar $2.3bn.
Tsofaffin shugabannin kasan Najeriya, Muhammadu Buhari da Olusegun Obasanjo, za su ba da shaida a gaban kotun kasuwanci ta duniya kan kwangilar Mambilla.
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya tura sakon ta'azziya ga iyalan wadanda suka rasa rayukansu a iftila'in fashewar tankar mai da ya faru a jihar Niger.
Fadar shugaban kasa ta fito ta yi magana kan rahotannin da aka yada dangane da cewa ta tilastawa shugaban kasa Muhammadu Buhari ba da shaida a gaban kotun Paris.
Muhammadu Buhari
Samu kari