Muhammadu Buhari
Yayin da ake ci gaba da shirye-shirye kan hadakar jam'iyyun adawa, jam'iyyar APC na fuskantar barazanar ficewar manyan 'ya'yanta masu biyayya ga Muhammadu Buhari.
Jigon jam'iyyar APC kuma tsohon ministan wasanni, Solomon Dalung, ya ce bai san ko Bola Tinubu zai ci ko zai fadi ba a 2027, amma 'yan Najeriya sun fara fusata.
Manyan 'yan siyasa ba su fara amsa kiran tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i na a hade wuri guda domin fatattakar gwamnatin Bola Tinubu ba.
Yabagi Sani ya ce gwanda mulkin Buhari a kan na Tinubu yayin da 'yan Najeriya suke shan azaba. Ya nemi gwamnati ta magance hauhawar farashi, da ceto tattalin arziki.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta yabawa tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, kan tabbacin da ya bayar na ci gaba da kasancewarsa mamba a cikinta.
Tsohon ministan sadarwa Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami ya bayyana cewa ya ki yarda da wani tsarin da ake amfani da shi a gwamnati, saboda bai yadda da halascinsa ba
Shugaba Muhammadu Buhari ya yi godiya ga kungiyar UFUK Dialogue bayan karrama shi da lambar yabo kan samar da zaman lafiya da fahimtar juna a Najeriya.
Tsohon ministan shari'a a lokacin shugaba kasa Muhammadu Buhari, a lokacin Buhari aka yi wa Joshua Dariye da Jolly Nyame bayan kotu ta kama su da laifi dumu dumu.
Hadimin Atiku Abubakar mai suna Abdul Rasheeth, ya caccaki Nasir El-Rufai da ya alakanta kansa da tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari a hirarsa da yan jarida.
Muhammadu Buhari
Samu kari