Jihar Borno
Gwmanan jihar Borno, Farfesa Babagana Umaru Zulum, ya ce yana tare da waɗanda jam'iyyar APC mai mulki ta zaɓa a kason shugabancin majalisar tarayya ta 10 .
Kwamandan rundunar hadin guiwa ta ‘Operation Hadin Kai’ Manjo Janar Ibrahim Ali ya ce an yi nasarar kwato daya daga cikin ‘yan matan Chibok, mai suna Saratu.
Rundunar sojin hadin gwiwa ta ‘Operation Hadin Kai’ ta tabbatar da gano wasu tarun makamai a karkashin kasa jiya daga kungiyar ISWAP a cikin dajin Sambisa.
Kwamishinan Gyara da Farfado da Gine-gine na jihar Borno, Mustapha Gubio yace zai yi wahala su dawo da tubabbun ‘yan Boko Haram cikin al’ummar su nan kusa.
Gwarazan jami'an hukumar sojin Najeriya sun samu nasarar kubutar biyu daga cikin ma'aikatan ƙungiyar NGO uku da yan ta'adda suka yi garkuwa da su a jihar Borno.
Rahotanni sun tabbatar da ƴan ta'addan ISWAP sun sace wasu ma'aikatan jinƙai da jami'an tsaro a jihar Borno. Ƴan ta'addan sun lallaɓa cikin dare suka tafi da su
Babagana Zulum ya shiga cikin masu neman a rage kudin makarantar jami’ar Maiduguri. Gwamnan na jihar Borno ya roki shugabannin jami’ar su sake tunani kan batun.
Rahotanni sun tabbatar da ƙubutar wasu ƴan mata guda biyu na makarantar sakandiren Chibok, da ke a jihar Borno, daga hannun mayaƙan ƙungiyar Boko Haram....
Dakarun rundunar sojojin Najeriya tare da hadin gwiwar yan sa kai na CJTF sun kashe mayakan Boko Haram 35 a wani aikin kakkaba da ke gudana a dajin Sambisa.
Jihar Borno
Samu kari