Bello Turji
Kwastam ta kama makamai da suka kai kusan darajar N10bn ana kokarin shigowa da su Najeriya a shekaru shida. Ana kokarin shigowa da su ga irinsu Bello Turji.
Karamin Ministan Tsaro, Bello Mohammed Matawalle, ya bayyana cewa dakarun tsaron kasar nan ba za su saurarawa yan ta’adda da masu taimaka masu ba.
A wani labarin, kasungurmin dan ta'adda, Bello Turji ya yi magana kan zargi da ake yi wa tsohon gwamnan Zamfara, Bello Turji da daukar nauyin ayyukansu.
Dan ta'adda Bello Turji ya yi karin haske kan neman sulhu da gwamnatin Najeriya da jihar Zamfara. Turji ya sake sabon bidiyo yana neman a kori yan sa kai.
Yayin da rashin tsaro ke kara ƙamari musamman a Arewacin Najeriya, Shugaba Bola Tinubu ya tura gargadi mai zafi ga yan ta'adda yayin da rashin tsaro ya yi kamari.
A wannan labarin, za ku ji cewa rikakken dan ta'adda, Bello Turji ya kalubalanci rundunar tsaron kasar nan, inda ya ce mutuwa ba ta bashi tsoro, amma ya nemi sulhu.
Kasurgumin dan ta'adda, Bello Turji ya fitar da sabon bidiyo a jiya Litinin 30 ga watan Satumbar 2024 a jihar Zamfara inda ya yi jimamin mutuwar Halilu Sabubu.
Sanatan da ke wakiltar Borno ta Kudu a Arewacin Najeriya, Ali Ndume ya koka kan yadda ta'addanci ke kara kamari tare da gagara kawo karshensu a kankanin lokaci.
Yayin da ta'addanci ke kara ƙamari musamman a yankin Arewa maso Yamma, tsohon Ministan sadarwa a Najeriya, Farfesa Isa Pantami ya fadi dalilin ƙaruwar matsalar.
Bello Turji
Samu kari