Bayelsa
Shugaban hukumar kula da tsaftar muhalli na jihar Bayelsa kuma jigon PDP mai mulkin jihar, Mista Tolu Amatu, Ya rigamu gidan gaskiya da daren jiya Asabar .
Yadda Joseph Ekala mai shekaru 27 ya halaka kawar kanwarsa, Kate, mai shekaru 25 kuma ya birne gawarta a wani kabari mara zurfi a gidansa a jiharr Bayelsa.
Wasu yan bindiga da ake zargin yan kungiyan asiri ne, a safiyar ranar Asabar sun kai wa motar sintiri na yan sanda harin kwanton bauna a Banga Camp kan gadar Sw
Ogbolosingha, mai shekaru 53, ma'aikaci ne a gwamnatin jihar Bayelsa a sakateriya da ke Okordia/Zarama Development Board, The Nation ta rahoto. Rahotanni sun nu
Fusatattun jama'a sun yi wa wani matashi tumbur haihuwar uwarshi a jihar Bayelsa bayan sun kama shi yana yunkurin satar 'dan kamfan mata da asubahin Juma'a.
Wasu fusatattun matasa, a ranar Asabar sun kona wani da ake zargin barawo ne a Bayelsa, babban birnin jihar. Lamarin ya faru ne a kusa da Customs Road Junction
Wani mutum mai matsakacin shekaru da ba a riga an gano sunansa ba ya mutu a wani mashayar giya da e Jemeni Street, Abakaliki, Babban Birnin Jihar Ebonyi. Wani m
Kungiyar yan kasuwa na Jihar Bayelsa ta koka kan karuwar sace yan kasuwan Igbo da ake yi a jihar a watanin baya-bayan nan, tana mai cewa hakan ya tilastawa wasu
Shugaban jam'iyyar APC reshen jihar Bayelsa, Dennis Otiotio, har yanzun tsohon shugaban masa Goodluck Ebele Jonathan bai zama mamban jam'iyyar APC mai mulki ba.
Bayelsa
Samu kari