Jihar Bauchi
A cewar kwamandan, hatsarin ya faru ne bayan tayar wata babbar mota ta fashe a dai-dai kauyen Buskuri mai nisan kilomita 15 daga Azare. Bayan fashewar tayar babbar motar ne, sai direban ya kasa sarrafa ta har ta je ta daki wata mo
Kakakin rundunar 'yan sanda a jihar Bauchi, DSP Kamal Abubakar, ya tabbatar da mutuwar dalibin tare da bayyana cewar hukumar 'yan sandan ta samu kira ne daga wani da bai ambaci ko shi waye ba. Abubakar ya ce jami'an 'yan sanda bas
A yayin da majalisar wakilai ta dakatar da zamanta na ranar yau Talata domin jimamin rasuwar marigayi Sanata Ali Wakil, wani dan majalisar Mista Muhammad Sani Abdu ya bayyana yadda ajali ya katse hanzarin babban aminin sa.
Wata babban tawaga da daga majalissar dattawan Najeriya karkashin jagorancin, Sanata Bukola, sun kai ziyarar ta’aziya ma Gwamnatin Bauchi Sarkin Bauchi da iyalin marigayi Ali Wakili akan mutuwar abokin su a ranar Asabar.
A ranar Talata 6 ga watan Maris da ta gabata ne, gwamnatin jihar Buachi ta bayar da rahoton salwantar rayukan mutane uku, bayan da bincike ya tabbatar da mutane 25 masu dauke da cutar Lassa a kananan hukumomi bakwai na jihar.
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito shugaban kwalejin, Garba Kirfi ya bayyana cewa sun lura dalibai mata sun shiga halin sanya kayan banza, don haka ne ta haramta ma daliban kwalejin sanya gajerun siket, matsatstsun wanduna, kananan rigun
Gwamnatin Jihar Bauchi ta hannun hukumar kula da ilimin bai daya na jihar Bauchi wato SUBEB ta umurci makarantun Tsangaya da su dakatar da yin wazifa ko kuma karanta Salatil Fatihi a cikin hidimar makarantar cewa baya cikin tsari.
Babban Akaunta Janar na jihar Bauchi, Alhaji Abdullahi Maigamo, yace kabilan Fulani sun fi kowace kabila fuskanta kuncin rayuwa a Najeriya yace sauran kabilu sun fi Fulani cin ribar romon dimokradiyya wanda hakan bai kamata ba.
Kaakakin gwamnan jihar Bauchi, Shamsuddeen Lukman ya bayyana dalilin ziyarar da gwamna Abubakar ya kai, shi ne domin jinjina ma shugaban hukumar NNPC bisa jajircewar da ya nuna wajen tabbatar da binciko arzikin man fetir a jihar B
Jihar Bauchi
Samu kari