Jihar Bauchi
Majiyar Legit.ng ta ruwaito majalisar ta sanar da sunan Farfesa Mohammed Abdulazeez a matsayin sabon shugaban jami’ar, watau Vice Chancellor, kamar yadda sakataren majalisar, Ahmed Hassan ya sanar a garin Bauchi a ranar Asabar.
Za ku ji yadda APC ta rasa Imo, Oyo da sauran jihohin ta, yayin da PDP mai adawa ta gaza cigaba da rike jihohin Gombe da kuma Kwara, inda nufin gwamnonin na nada Magadan su a PDP ya gaza kai ga ci.
Jam'iyyar adawa ta PDP ce ta lashe zaben gwamna a jihohi ukun da Nabena ke korafi a kansu. Aminu Waziri Tambuwa ya yi tazarce a jihar Sokoto, Bala Muhammed ya kayar da gwamnan APC mai ci a jihar Bauchi, kamar yadda Ahmadu Finitiri
Majiyar Legit.ng ta ruwaito wannan lamari ya auku ne a ranar Lahadi, 31 ga watan Maris, yayin da Magidancin mai suna Jamal Yari tare da matarsa Amina, kanwarsa Zahra’u, da yayansa guda biyu Affan da Adnan suke dawowa daga jahar Go
Sanata Isa Hamma Misau, shugaban kwamitin majalisar dattijai a kan harkokin sojojin ruwa, mamba a majalisar dattijai da ya yi suna saboda rikicin sa da tsohon shugaban rundunar 'yan sanda na kasa (IGP), Ibrahim Idris, ya bayyana
Za ku ji tarihin Bala Mohammed na PDP da ya doke APC a Bauchi. A jiya ne hukumar zabe na INEC ta sanar da cewa Sanata Bala Mohammed ne ya lashe zaben 2019. Bala Mohammed ba bako bane a siyasar Najeriya.
Bayan tattara sakamako da hukumar zabe mai zaman kan ta (INEC) ta yi a yammacin ranar Litinin, an sanar da Bala Mohammed a matsayin wanda ya samu nasarar lashe kujerar gwamnan jihar Bauchi. Dakta Musa Dahiru, sabon baturen INEC
Da alama Gwamnan Bauchi yayi amai ya lashe game da zaben jihar sa inda Gwamnan ya nuna bai amince ya sha kashi a zaben Bauchi ba tukun. Gwamnan yace ita-jita ce ake yi cewa ya taya Bala Mohammed murnar lashe zabe.
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta watau INEC, ta yi watsi da umurnin Kotu da cewa zaben cike gurbi zai gudana a ranar Asabar, 23 ga watan Maris cikin jihohin Adamawa da kuma Bauchi kamar yadda ta shar'anta.
Jihar Bauchi
Samu kari