Jihar Bauchi
Legit.ng ta ruwaito Alkalin kotun, mai sharia Bello Kawu ne ya yanke wannan hukunci a ranar Alhamis, 16 ga watan Mayu, inda ya bayyana sanar da sunan Tata a matsayin wanda ya lashe zaben a matsayin haramun.
Wata kwamiti mai bada shawara akan tattalin arziki wacce sabon gwamnan jihar Bauchi Sanata Bala Muhammed Kaura ya kafa, ta kaiwa gwamnan jihar wata hanya da ta binciko wacce zata taimaka wurin samarwa da gwamnatin jihar kudaden...
Legit.ng ta ruwaito Kaakakin gwamnan, Dakta Ladan Salihu ne ya sanar da haka a ranar Alhamis, 30 ga watan Mayu a garin Bauchi, inda yace nadin wadannan manyan jami’an gwamnatin ya fara nan take ne.
"Ina goyon baya 100% a kan kiran neman Oshiomhole ya yi murabus domin jam'iyyar APC ta samu shugabanci nagari da zai kawo mata cigaba. "Ya kamata a ce Oshiomhole ya jagoranci jam'iyyar APC ta samu karin gwamnonin jihohi, sannan ya
“Amma abin mamaki kuma abin damuwa shine har yanzu wannan gwamnatin da nayi abinda nayi don ita kamar bata san na yi ba, babu wanda ya damu da lafiyata a cikinsu, wanda idan da ace na samu wani abin alheri daga wannan lamari na ta
Mun ji cewa an samu Sarkin da ya fito ya kare Sarki Sanusi II a Arewa. Sarkin Ningi yake cewa Ganduje yayi kaushi wajen hukunta Sarki Sanusi. Sarkin yace ba su ji dadin abin da ya faru ba a fadar Kano.
Bayan makonni uku da nadin sabon kwamishinan 'yan sanda a jihar Bauchi, CP Habu Sani, hukumar 'yan sanda a jihar ta samun nasarar cika hannu da ya miyagun 'yan ta'adda 43 da suka afka tarkon ta.
Lame ya taba rike mukamin minista mai kula da harkokin rundunar 'yan sanda, sannan yana rike da sarautar 'Santurakin Bauchi'. Dan siyasar ya rasu ne da samyin safiyar yau, Lahadi, a asibitin Nizamiye dake Abuja bayan ya sha fama
Malamin da aka damke a Bauchi yace ya koyi babban darasi bayan fitowa daga hannun DSS. Haka kuma Malamin ya mutanen da su ka sa hannu DSS ta sake sa, mutanen sun hada da irin su Isa Pantami, Adamu Muazu, Kauran Bauchi da Dogara.
Jihar Bauchi
Samu kari