Jihar Bauchi
Gwamna jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya nada Dr Aminu Hassan Gamawa a matsayin sabon shugaban ma'aikatan gidan gwamnatin jihar Bauchi kamar yadda Daily Tru
Kungiyar kirista ta Nigeria, CAN, reshen jihar Bauchi ta bukaci a kirkiri kotun na musamman domin kiristoci kamar yadda akwai kotunan shari'ah domin musulmi, ta
Shekaru biyu da suka gabata cikin watan azumi, jihar Bauchi ta yi sabon ango da ya sha rantsuwar kama aiki a matsayin gwamna biyo bayan nasarar lashe zabe.
Hukumar Kiyayye Hadura Ta Kasa, FRSC, ta ce mutane hudu sun rasu yayin da wasu hudu sun jikkata sakamakon hatsarin mota da ta faru a kauyen Wailo, karamar hukum
A kalla mutane 20 ne suka riga mu gidan gaskiya sakamakon kamuwa ta annobar cutar Cholera (amai da gudawa) da ta barke a jihar Bauchi kamar yadda Daily Trust ta
Mutane biyu sun mutu, kimanin wasu mutanen 11 sun samu raunuka yayin da tukunyar gas ta fashe a wani gareji da garin Azare da ke karamar hukumar Katagum na jiha
Gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom ya yi kira ga mutanensa da su yi kokarin mallakar bindiga da sauran makamai don kare kansu daga kisan Fulani makiyaya a Bunue.
Wakilin Birnin Bauchi ya bayyana yadda aka yi aka tsige shi daga kan sarautarsa. Ya ce akwai hannun gwamnan Bauchi Bala Mohammed dumu-dumu a cikin lamarin.
Sarkin Bauchi, Rilwani Sulaiman Adamu, ya dakatar da Wakilin Birnin Bauchi, Yakubu Shehu Abdullahi, a kan rashin da'a ga sarki da kuma shigar alfarmar da yayi.
Jihar Bauchi
Samu kari