Jihar Bauchi
Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed, ya ce yan Nigeria ba su bukatar izinin wani gwamna kafin su zauna a ko wanne yankin kasar. A cewar Mohammed, yan kas
Jam’iyyar APC ta yi baban kamu na mamba mai wakiltar mazabar Otukpo/Ohimini ta Benue, Hon. Blessing Onuh da mamba mai wakiltar Mazabar Bauchi, Yakubu Abdullahi.
Gwamnatin jihar Bauchi ta kara haske a kan jawabin Gamna Bala Mohammed inda yace makiyaya su dinga yawo da AK-47 domin baiwa kansu kariya, The Punch ta ruwaito.
Gwamnan jihar Ondo ya caccaki gwamnan jihar Bauchi saboda goyon bayan da ya bayyana dangane da makiyaya masu yawo da bindigogi kirar AK-47 don kariyar kai.
Sarki Bauchi, Rilwanu Suleiman Adamu, yayi kira ga 'yan Najeriya da su nemi taimakon Allah domin kawo saukin rikice-rikicen da suka yi yawa a kasar nan katutu.
Wata gobara da ba asan musabbabinta ba cinye wasu shaguna dake daura da kasuwar Wunti a jihar Bauchi a daren jiya. Gwamnan jihar ya jajantawa masu shagunan.
Gwamnann jihar Bauchi, Bala Mohammed ya ce Fulani makiyayya ya zama dole ne suke dauka tare da yawo da miyagun makamai domin su bai wa kansu kariya daga miyagu.
Majalisar jihar Bauchi ta amice da sauya sunan jami'ar jihar Bauchi zuwa Jami'ar Sa'adu Zungur. Dr Aliyu Tilde, kwamishinan ilimi na jihar ya sanar da hakan.
Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa daga babban shugaban hukumar kiwon lafiya daga matakin farko ta jihar (BASPHCDA), Dr Rilwanu Mohammed, ya yin ta
Jihar Bauchi
Samu kari