Jihar Bauchi
Sabon rikicin da ya ɓalle a majalisar dokokin jihar Bauchi ya ɗauki sabon salo bayan wasu da ba'a gane ba sun yi yunkurin kona zauren baki ɗaya, amma aka dakile
Wata dattijuwa mai shekaru 52, Maryam Muhammad, ta tabbata a jaruma bayan 'yan bindiga sun aikata barzahu yayin da tayi kokarin kare rayuwar 'danta, inda hakan.
Wata sabuwar dambarwa ta barke a majalisar dokokin jihar Bauchi yayin da mambobi 22 suka nemi duk wani me rike da wani muƙami ya yi murabus ko su tsige shi.
Sanata Mohammed Adamu Bulkachuwa ya koka a kan yadda abubuwa suka faru da APC a jihar Bauchi, Sanata Bulkachuwa ya yi bayanin dalilin hana shi zarcewa a 2023.
Bala Muhammad, gwamnan jihar Bauchi, ya bukaci jami'an tsaron jihar da su samar da wani mataki wajen tsare kauyuka daga 'yan bindiga da masu garkuwa da mutane.
Sanata Halliru Dauda Jika ya fice daga APC bayan ya sha kashi a zaben zama ‘dan takarar Gwamna, wasu kusoshin Jam’iyyar APC bi shi zuwa kwandon kayan marmari.
Wasu tsageun yan bindiga sun yi awon gaba da Magajin Garin Zura, wani ƙauye a karamar hukumar Toto ta jihar Bauchi kwanaki biyar kacan bayan kashe mutum hudu.
Yan bindiga sun sace tsohon sakataren Hukumar Ƙwallon Kafa Ta Najeriya, NFF, Sani Toro, Premium Times ta rahoto. An sace tsohon sakataren na NFF ne a hanyarsa t
Wasu tsagerun yan bindiga sun kai hari wani kauye dake ƙaramar hukumar da gwamnan Bauchi ya fito, Alkaleri, sun yi kokarin sace mutane amma matasa suka tarbe su
Jihar Bauchi
Samu kari