Jihar Bauchi
Hankula sun tashi bayan zagin Annabi da wata ma’aikaciyar kiwon lafiya ta jihar Bauchi, Roda Jatau ta yi, inda ta tura wani bidiyon cin mutuncin zuwa Whatsapp.
A jiya ne Kungiyar Kiristocin Najeriya (CAN) ta nuna bacin ranta dangane da zargin wata da batanci da aka yi a Jihar Bauchi, inda ta ja kunne akan cewa ba za ta
Ana zaman dar-dar a Bauchi sakamakon zargin furta kalaman batanci ga Annabi (SAW) da wata Mrs Roda Jatau ta yi, wanda aka yada a wani dandalin Whatsapp, rahoton
Saboda wani rikici da ya balle a Jihar Bauchi akan zargin batancin da aka yi ga Annabi, ‘yan sanda sun je kwantar da tarzomar, Daily Trust ta ruwaito. Lamarin y
Mutuwar ba zata da shugaban jam’iyyar APC na karamar hukumar Bauchi, Alhaji Hussaini Musa Gwabba ya yi ta bar mutane cike da tunanin sila da kuma wadanda ke da
An fara rade-radin Sarki Rilwan Suleiman Adamu yana tare da Yemi Osinbajo. Mai martaba ya bayyana ainihin abin da ya faru da tsakaninsa da Mataimakin shugaban.
'Yan bindiga sun kai hari ƙauyukan Yadagungume da Limi a ranar Laraba a ƙaramar hukumar Ningi, inda suka kashe mutum uku kuma suka raunata mutum daya. Jaridar T
Toro, Bauchi - Jami'an tsaro sun damke wani mutumi mai suna Kabiru Abdullahi wanda ake zargi da kisan diyar makwabcinsa, Khadija yar shekara biyar a jihar Bauch
Matar mai ‘ya’ya uku ta bayyana cewa ta fara sana’ar masa ne shekaru 20 da suka gabata da mudun shinkafa daya bayan da ta koyi sana’ar a jihar Bauchi, kusa.
Jihar Bauchi
Samu kari