Jihar Bauchi
Hukumar Kiyayye Hadura Ta Kasa, FRSC, ta ce mutane hudu sun rasu yayin da wasu hudu sun jikkata sakamakon hatsarin mota da ta faru a kauyen Wailo, karamar hukum
A kalla mutane 20 ne suka riga mu gidan gaskiya sakamakon kamuwa ta annobar cutar Cholera (amai da gudawa) da ta barke a jihar Bauchi kamar yadda Daily Trust ta
Mutane biyu sun mutu, kimanin wasu mutanen 11 sun samu raunuka yayin da tukunyar gas ta fashe a wani gareji da garin Azare da ke karamar hukumar Katagum na jiha
Gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom ya yi kira ga mutanensa da su yi kokarin mallakar bindiga da sauran makamai don kare kansu daga kisan Fulani makiyaya a Bunue.
Wakilin Birnin Bauchi ya bayyana yadda aka yi aka tsige shi daga kan sarautarsa. Ya ce akwai hannun gwamnan Bauchi Bala Mohammed dumu-dumu a cikin lamarin.
Sarkin Bauchi, Rilwani Sulaiman Adamu, ya dakatar da Wakilin Birnin Bauchi, Yakubu Shehu Abdullahi, a kan rashin da'a ga sarki da kuma shigar alfarmar da yayi.
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi, ya bayyana cewa mabiya addinin Musulunci ne ke da hannu a yawancin ayyukan ta'addanci da ke wakana a fadin kasar nan.
Gwamna Bala Mohammed ya ce ya san inda yan fashi da ke addabar kasar suke da zama, cewa ya zama dole a hada karfi da karfe wajen shawo kan halin da ake ciki.
Wani hakimin gari ya hadu da fushin shugaban karamar hukuma bayan da ya lakadawa matarsa duka har ta mutu. An ruwaito cewa, yanzu haka yana hannun 'yan sanda.
Jihar Bauchi
Samu kari