Jihar Bauchi
Bala Muhammad, gwamnan jihar Bauchi, ya bukaci jami'an tsaron jihar da su samar da wani mataki wajen tsare kauyuka daga 'yan bindiga da masu garkuwa da mutane.
Sanata Halliru Dauda Jika ya fice daga APC bayan ya sha kashi a zaben zama ‘dan takarar Gwamna, wasu kusoshin Jam’iyyar APC bi shi zuwa kwandon kayan marmari.
Wasu tsageun yan bindiga sun yi awon gaba da Magajin Garin Zura, wani ƙauye a karamar hukumar Toto ta jihar Bauchi kwanaki biyar kacan bayan kashe mutum hudu.
Yan bindiga sun sace tsohon sakataren Hukumar Ƙwallon Kafa Ta Najeriya, NFF, Sani Toro, Premium Times ta rahoto. An sace tsohon sakataren na NFF ne a hanyarsa t
Wasu tsagerun yan bindiga sun kai hari wani kauye dake ƙaramar hukumar da gwamnan Bauchi ya fito, Alkaleri, sun yi kokarin sace mutane amma matasa suka tarbe su
A kalla shaguna 42 ne suka kone a Student Centre, ta Jami'ar Abubakar Tafawa Balewa, Bauchi, sakamakon gobara da ta yi sanadin asarar dukiyoyin miliyoyin naira.
Farouk Mustapha ya mika godiya ga shugabanni, da mambobin jam'iyyar APC bisa dama da suka bashi, na shiga jam'iyyar, har ma ya yi takarar Gwamna a cikinta.
Wasu matasa sun yi tafiyar kilo mita 205 domin nuna goyon baya ga dan takarar gwamna na jam'iyyar APC a jihar Bauchi, Air Marshal Saddique Abubakar (mai ritaya)
Bayan janyewa daga takarar kujerar Gwamnan jihar Bauchi, an mayar da Ibrahim Kashim kujerarsa ta Sakataren gwamnatin jihar Bauchi. Mai magan da yawun gwamnan ji
Jihar Bauchi
Samu kari