Atiku Abubakar
Gwamnan jihar Ondo ya bayyana cewa, zababben shugaban kasan Najeriya ya kafa wani kwamitin da zai gana da 'yan takarar da suka sha kasa a zaben da ya gabata.
Ibrahim Badamasi Babangida ya yi magana kan sakamakon zaben sabon shugaban kasa. Janar Babangida yana ganin zababben shugaban kasar ya cancanci ya yi mulki.
Sanata Dino Melaye ya ce babu ja da baya a kan batun zuwa kotun zabe. Yusuf Datti Baba-Ahmed ya ce za su nemi hakkinsu. shugaban NNPP na kasa ya ce a soke zabe.
Tsohon gwamnan jihar Katsina kuma jigo a jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Ibrahim Shehu Shema, yayi kira ga ɗan takarar shugaban ƙasa na PDP, Atiku.
Zaɓukan 2023: Baiyi Wata-Wata Ba Tinubu ya Aikawa Atiku da Obi Ƙwaƙwƙwaran Saƙo Bayan INEC Ta Ayyana Shi a Matsayin Wanda Yayi Nasara A Zaben Da Aka Kammala
Tunda Mai Yiwu wa Ta Riga data faru, Ya Kamata Atiku Kawai Ka Yarda Ka Faɗi Zaɓe, Kai Kuma Ayu Ka Sauka Daga Shugabancin PDP, Tunda Ka Gaza Komai Inji Fayose
Gwamna Aminu Bello Masari ya amince da a chanza ma kwamishinoni guda biyu ma'aikatu, ya naɗa sabon Kwamishina tare da korar shugaban hukumar bada agajin gaggawa
Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose ya taya zababben shugaban kasa, Bola Tinubu murnar cin zabe yayin da ya shawarci Atiku Abubakar da ya tari gaba.
Atiku Abubakar yayi rashin nasara a zaɓen shugaban ƙasa na shekarar 2023. Bols Tinubu na APC shine ya lashe zaɓen. Dalilan da ya sanya Atiku ya faɗi guda huɗu.
Atiku Abubakar
Samu kari