Atiku Abubakar
Wata kafar labarai, Igbo Times Magazine, ta wallafa wani labari da ke ikirarin cewa Shugaban Kasa Tinubu ya yi umurnin dakatar da kotunan zaben shugaban kasa.
Mai shari'a Mrs Mary Odili wacce ta yi murabus ta musanta zargin cin hanci da rashawa da ake yi mata. Ta yi barazanar kai ƙarar masu jifar ta da zarge-zargen.
Atiku Abubakar ya yi bayanin abin da yake faruwa a shari’arsa da Bola Tinubu a Amurka, ya fadi dalilin janye kararsa, ya na mai nuna akwai aiki gaban Tinubu.
Kotun ƙasar Amurka ta yi fatali da ƙarar da tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar, ya shigar a gabanata yana neman iznin duba takardun karatun Tinubu.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, da Ifeanyi Okowa sun shiga gana wa yanzu haka da gwamnonin jam'iyyar APC a babban birnin tarayya Abuja.
Tinubu na iya rasa kujerarsa ta shugabanci idan aka yi la'akari da wadansu muhimman abubuwa guda biyar da ake kalubalantarsa a kansu a gaban kotun zabe da ke.
Ba gaskiya ba ne wallafar da wani shafin watsa labarai a yanar gizo cewa an ƙona gidan mai shari'a Haruna Tsammani bisa hukuncinsa kan karar Atiku/Obi da Bola.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar Labour, Peter Obi ya fusata inda aka gano shi a wani bidiyo cikin firgici yayin da ya rasa inda ya ajiye wayoyin sa a kotu
Kotun sauraron kararrakin zaben shugaban ƙasa a Najeriya ta ajiye yanke hukunci kan ƙarar da Atiku Abubakar ya kalubalanci nasarar Tinubu a babban zaben 2023.
Atiku Abubakar
Samu kari