Atiku Abubakar
Dan takarar shugabancin ƙasa na jam'iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, ya nemi kotu ta tsige Tinubu daga kan matsayinsa na shugaban ƙasa, inda ya bayyana cewa.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP ya bayyana cewa, tabbas shi ne ya lashe zaben shugaban kasa, inda ya bayyana hujjojinsa a kasa masu karfin gaske.
Shugaba Bola Tinubu na neman kare kansa dangane da wani sammaci da Atiku Abubakar, ɗan takarar shugabancin ƙasa a jam'iyyar PDP ya yanko masa a kotun Amurka.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ya hadu da tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, a wajen wani daurin auren Mohammed Bunu da Ikramullah.
A jiya Daniel Bwala ya firgita magoya bayan Peter Obi a Twitter, ya ce ana shirin raba kan LP ta hanyar ba wani ‘dan kwamitin LP-PCC mukamin Ministan tarayya
Jam'iyyar Labour ta buƙaci a gaggauta korar shugaban Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC), sannan a kuma gudanar da bincike ƙwaƙwaf a hukumar zaɓen.
Hasashe kan shari'a tsakanin Tinubu, Atiku da Peter Obi ya janyowa dan rajin kare hakkin bil'adama, kuma mai sharhi kan harkokin siyasa Adeyanju Deji a shafins.
Hadimin Atiku Abubakar, Mista Phrank Shaibu ya caccaki tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose bisa kalamansa da ziyarar da ya kai wa Shugaba Bola Tinubu.
Hadimin Atiku Abubakar, Phrank Shaibu, ya ce tsohon gwamnan jihar Ekiti Ayodele Fayose, ya yi daidai da ya bayyana Nyesom Wike a matsayin karamin mahaukaci.
Atiku Abubakar
Samu kari