Atiku Abubakar
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar Labour, Peter Obi ya fusata inda aka gano shi a wani bidiyo cikin firgici yayin da ya rasa inda ya ajiye wayoyin sa a kotu
Kotun sauraron kararrakin zaben shugaban ƙasa a Najeriya ta ajiye yanke hukunci kan ƙarar da Atiku Abubakar ya kalubalanci nasarar Tinubu a babban zaben 2023.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana abinda ya tsaya masa rai, kuma yake hana shi yin bacci dare da da rana. Ya ce kokarin ganin ya inganta rayuwar 'yan.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar zai halarci zaman kotu a yau Talata don gabatar da kara ta karshe kan zaben da ya gabata a Najeriya.
Dan takarar shugabancin ƙasa na jam'iyyar PDP Alhaji Atiku Abubakar, ya caccaki jawaban da Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi a ranar Litinin. Ya ce jawabin ba.
Bayan damƙe wasu da ake zargin mayaƙan Boko Haram ne, jami'an tsaro sun ƙara tsaurara matakan tsaro a gidan tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar.
Babbar jam’iyyar adawa ta PDP ta zargi jam’iyyar APC mai mulki a kan harin da aka kaiwa dan takararta na shugaban kasa a zaben 2023, Alhaji Atiku Abubakar.
Jami'an tsaro sun kwamushe wasu mutane hudu da ake zargin shirya kai hari gidan tsohon shugaban kasa, Atiku Abubakar a Yola da kuma wasu wurare a birnin Yola.
Dan takarar shugabancin ƙasa na jam'iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, ya nemi kotu ta tsige Tinubu daga kan matsayinsa na shugaban ƙasa, inda ya bayyana cewa.
Atiku Abubakar
Samu kari