Atiku Abubakar
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar PDP ya yi shiru kan hukuncin da kotun ƙoli ta yanke, yayin da halarci ɗaurin auren ɗiyar shugaban PDP na ƙasa.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya halarci wurin ɗaura auren ɗiyar Ambasada Umar Damagun, shugaban jam'iyyar PDP ta ƙasa na riƙo.
Za a ji abin da ya faru a Aso Rock bayan kotu ta tabbatar da Bola Tinubu a matsayin halataccen shugaban Najeriya, aka yi waje da karar Atiku Abubakar da Peter Obi.
Bayan hukuncin kotun koli na ranar Alhamis, 26 ga watan Oktoba, Ganduje ya bukaci Atiku Abubakar da Peter Obi da su yi takarar shugaban kasa a babban zaben 2031.
An kawo jerin manyan Jam'iyyar PDP da su ka yi wa Tinubu barkan nasara a kotun koli. Irinsu Reno Omokri sun yi farin ciki ne saboda an doke Peter Obi a kotu.
Alkalin Alkalai, Olukayode Ariwoola, ya amince a haska shari'ar kotun kolin Najeriya kan kallubalantar zaben Shugaba Tinubu da jam'iyyun adawa ke kallubalanta.
Shugaban jam'iyyar APC, Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya ta ya Tinubu murnar samun nasara a kotun koli, ya shawarci Atiku da Obi su gwada a shekakar 2031.
Sanata Barau I. Jibrin, mataimakin shugaban majalisar dattawa ya yi murna da hukuncin Kotun ƙoli, ya bukaci masu kara su maida wuƙarsu, su zo a haɗa kai a gina ƙasa.
Yayin da ake ci gaba da shari'ar zaben shugaban kasa, kotun koli ta yi watsi da sabbin korafe-korafe da Atiku ke son shigarwa a gabanta, ta ce zai bata mu su lokaci.
Atiku Abubakar
Samu kari