Atiku Abubakar
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya zargi gwamnatin Bola Tinubu ta ƙi bayyana kuɗin da aka kashe a kan tallafin man fetur saboda wasu dalilai.
Tsohon hadimin Atiku Abubakar, Daniel Bwala ya bayyana abubuwan da za su saka shi raba gari da Shugaba Bola Tinubu bayan kasancewa tare da shi na tsawon lokaci.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar ya ce da alamu tallafin man da za a biya a wannan shekarar ka iya haura na shekarar Buhari ta ƙarshe.
Atiku Abubakar ya bukaci shugaba Bola Tinubu ya fadawa yan kasa yadda ya kashe kudi sama da tiriliyan 5 a tallafin man fetur duk da cewa ya ce ya cire tallafin.
Jam'iyyar PDP a Najeriya ta yi karin haske kan shirin hadaka da ake ta yadawa tana kokarin yi da jam'iyyun adawa inda ya ce babu kamshin a gaskiya ciki.
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya soki manufofin tattalin arzikin shugaban kasa Bola Tinubu. Ya ba da shawarar yadda za a dawo da darajar Najeriya.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya caccaki gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu bisa kasa gyara Najeriya cikin shekara daya kan mulki.
Tsohon dan majalisar wakilan Najeriya, Tajuddeen Yusuf ya ce abu ne mai matukar wahala Atiku Abubakar da Peter Obi su hade guri guda domin tunkarar zaben 2027.
Dan takarar shugaban kasa a jami'iyyar Labor a zaben 2023, Peter Obi ya bayyana sharuddan yin hadaka tsakaninsa da Atiku Abubakar domin kayar da Bola Tinubu a 2027.
Atiku Abubakar
Samu kari