Atiku Abubakar
Chief Abiye Sekibo ya ce Gwamna Fubara ya shawo kan kusoshin Ribas suka juyawa Atiku baya, suka koma layin Tinubu a kokarin da yake na kawo ci gaba a jihar.
Tsohon Mataimakin Shugaban PDP na kasa, Bode George ya bayyana cewa PDP za ta yi babban kuksure matukar ta sake tsayar da Atiku Abubakar takarar shugaban kasa.
Kenneth Okonkwo, tsohon jigon LP ya gana da Atiku don tattauna makomar Najeriya, yana mai cewa yanzu yana duba sabuwar tafiyar siyasa don ceto kasar nan.
Tsohon mataimakin shugaban kasan Najeriya, Atiku Abubakar, ya yi kira ga gwamnatoci a kowane mataki da su saukakawa rayuwar 'yan Najeriya musamman a Ramadan.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Alhaji Atiku Abubakar ya bayyana cewa lokaci ya yi da Bola Ahmed Tinubu ya shiga batun Natasha da Akpabio.
Sakataren gwamnatin tarayya, Sanata George Akume ya bayyaka cewa ya kamata Arewa ta mutunta tsarin karɓa-karɓa a zaben shugaban ƙasar da ke tafe a 2027.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasiru El-Rufa'i ya sanya lokaci domin hira ta farko bayan sauka daga gwamnan jihar Kaduna. Yan Najeriya sun yi martani kan hirar.
Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir El-Rufai ya yabawa dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar kan inganta tattalin arziki a mulkin Obasanjo.
Jam'iyyun adawa sun bayyana cewa suna shiri na musamman domin tunkarar shugaba Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027. Sun ce dole sai sun hadu kafin samun nasara.
Atiku Abubakar
Samu kari