Atiku Abubakar
Yayin da aka fara tunanin zaben 2027, Shugaba Bola Tinubu na kokarin kafa tubali a yankin Kudu maso Gabas don samun nasara da kayar da Atiku Abubakar da Peter Obi.
Shahararren Fasto a Najeriya, Elijah Ayodele ya yi tsokaci mai zafi kan zaben 2027, inda ya ce zaɓen Peter Obi ko Atiku Abubakar hatsari ne matuƙa.
Atiku Abubakar ya yi magana kan kama Gudaji Kazaure da hukumar EFCC ta yi. Ya ce ana son toshe bakin masu sukar gwamnatin Bola Ahmed Tinubu a Najeriya.
Daniel Bwala ya ce ikirarin haɗakar jam’iyyun adawa kafin zaɓen 2027 mafarki ne kawai, ya ce babu wata jam’iyya mai goyon bayan su Atiku wajen adawa da Bola Tinubu.
Atiku Abubakar ya soki Bola Tinubu kan manufar kishin kasa, ya ce ya sayar da Escalade ya koma Innoson, kuma ya daina duba lafiya a ƙasashen waje.
Ofishin yada labaran Atiku Abubakar ya caccaki Daniel Bwala, ya ce kalamansa na nuna APC na tsoron hadakar ‘yan adawa da ke shirin ceto Najeriya.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar ya bayyaja cewa ba zai fice daga PDP ba a yanzu amma zai jagoranci kawancen da zai kawo karshen APC.
Jam'iyyar APC a jihar Neja ta kara ƙarfi da manyan kusoshin adawa ciki har da mutum 2 da suka nemi zama gwamna a 2023 suka baro jam'iyyunsu zuwa cikinta.
Buba Galadima ya ce ya kamata Atiku Abubakar ya hakura da takara a 2027. Buba Galadima ya ce El-Rufa'i ba zai jagoranci 'yan adawa ba, ya yi kira ga Bola Tinubu.
Atiku Abubakar
Samu kari